Home LabaraiKotu ta yanke wa tsoho mai shekara 70 hukuncin kisa kan laifin fyade

Kotu ta yanke wa tsoho mai shekara 70 hukuncin kisa kan laifin fyade

by Dabo Online
0 comments

Babbar kotun Musulunci dake jihar Kano, ta yanke wa wani tsoho mai shekaru 70 hukuncin kisa bayan kamashi da laifin fyade.

Kotun ta kama tsohon da laifin yi wa yarinya mai shekaru goma fyade.

Alkalin, Mallam Ibrahim Sarki Yola ya ce za a kashe mutumin ta hanyar rajamu.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00