Home LabaraiGanduje ya sanya ranar muƙabala tsakanin Malaman Kano da Sheikh Abduljabbar

Ganduje ya sanya ranar muƙabala tsakanin Malaman Kano da Sheikh Abduljabbar

by Dabo Online
0 comments
Kwabid19 Ganduje

Gwamnatin jihar Kano ta sanya ranar yin mukabala tsakanin Sheikh Abduljabbar Sheikh Nasiru da wasu malaman jihar Kano.

DABO FM ta tattara cewar gwamnatin ta sanya ranar 7 ga watan Maris na shekarar 2021, kamar yadda kwamishinan yada labaran jihar, Mallam Muhammad Garba ya sanar.

Tin dai kafin saka ranar, gwamnatin ta ce za a gudanar da mukabalar ne a fadar mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Ado Bayero.

Cikakken bayani yana zuwa….

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00