Home LabaraiSarkin Kano, Muhammad Sunusi II ya dawo Najeriya bayan shafe kwanaki a Birtaniya

Sarkin Kano, Muhammad Sunusi II ya dawo Najeriya bayan shafe kwanaki a Birtaniya

by Dabo Online
0 comments

Mai Daraja ta daya, Sarkin kasar Kano, mai martaba Muhammad Sunusi II ya sauka a filin tashi da saukar jirage na Mal Aminu Kano a yau Lahadi, 12/05/2019.

Dubban mutanen Kano ne suka yi tattaki zuwa filin jirgin saman domin taren mai martaba Sarkin.

Danna alamar ‘Play’ domin kallon bidiyon.
©️KNOTTEDPOST

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00