Labarai Sarkin Kano, Muhammad Sunusi II ya dawo Najeriya bayan shafe kwanaki a Birtaniya by Dabo Online 7 years ago written by Dabo Online 7 years ago 0 comments 0FacebookTwitterPinterestEmail 11 Mai Daraja ta daya, Sarkin kasar Kano, mai martaba Muhammad Sunusi II ya sauka a filin tashi da saukar jirage na Mal Aminu Kano a yau Lahadi, 12/05/2019. Dubban mutanen Kano ne suka yi tattaki zuwa filin jirgin saman domin taren mai martaba Sarkin. Danna alamar ‘Play’ domin kallon bidiyon. ©️KNOTTEDPOST Karin Labarai Masarautar KanoMuhammad Sunusi II 0 FacebookTwitterPinterestEmail Dabo Online previous post Ganduje ya bijirewa umarnin Kotu, ya nada sarakuna 4 daya ƙirƙira next post Zainab Aliyu ta dawo gida Najeriya You may also like An kama wata mata da zargi sace jariri, ta kai wa danginta... 1 week ago Yadda jami’in FRSC ya karbi cin hancin N30,000 a wajena, ashe ya... 2 weeks ago Matata ta hana mahaifinta ba ni aiki, kai ni kasar waje da... 2 weeks ago Wata uwa ta siyar da jaririyarta a kan N2.9m, an ba ta... 2 weeks ago Idan a ka yi magudi a zaɓen Osun, zan kai ƙara wajen... 3 weeks ago Fursuna mai jiran hukunci kisa ya yi ‘Live’ a Tiktok, an sauke... 3 weeks ago