Mai Daraja ta daya, Sarkin kasar Kano, mai martaba Muhammad Sunusi II ya sauka a filin tashi da saukar jirage na Mal Aminu Kano a yau Lahadi, 12/05/2019.
Dubban mutanen Kano ne suka yi tattaki zuwa filin jirgin saman domin taren mai martaba Sarkin.
Gwamnatin jihar Kano ta aike da goron gayyatar zama mukabala tsakankin Sheikh Abduljabbar da wasu malamai…
An saki yan matan nan da aka sace a makarantar kwana ta ‘yan mata da ke…
Yan bindiga sun sake koma wa garin Kagara da ke jihar Neja a Najeriya, sun sace…
Gwamnatin jihar Kano ta sanya ranar yin mukabala tsakanin Sheikh Abduljabbar Sheikh Nasiru da wasu malaman…
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar ya sallami Salihu Tanko Yakasai daga mukaminsa na hadiminsa a…