Jerin gwamnonin dake fuskantar barazanar tumbuke wa daga babbar kotun kasa wadda ke karkashi babban mai sharia na kasa, CJN Tanko Muhammad. Rahoton da Dabo FM ta hada ya bayyana …
SOkoto
-
A yau Litinin ne aka yi jana’iazar Honarabul Isa Harisu Kebbe dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Kebbe a majalisar dokokin jihar Sokoto bayan ya yanke jiki ya fadi a …
-
Rikici ya barke tsakanin tsoffin Gwamnonin Sokoto a filin jirgin sama na Sultan Abubakar III dake garin Sokoto wato Attahiru Bafarawa da Sanata Wamakko a ranar Litinin. Wamakko dai shine …
-
Hotunan baikon Aliyu, yaro dan shekara 17 tare da amaryarshi Aisha, yar shekara 15 ya ja hankalin mutane musamman matasa. Labarin ya samo asali a wani shafin sada zumunta na …
-
Labarai
Wasu Ɓata-Gari sun guntule hannun Matashi bayan sun Kwace masa Babur a Sokoto
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHabibu Abubakar, dalibi a jami’ar Usman Danfodio dake jihar Sokoto, ya hadu da iftila’i bayan da ‘yan daba suka guntule masa hannu tare da kwace masa babur dinshi na hawa. …
-
Siyasa
Zaben Gwamna: Jami’an tsaro sun damke wata mota dankare da kudade a Sokoto
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da gudanar da zaben gwamnoni hadi dana ‘yan majalissun jiha, jami’an tsaro sun damke wata babbar mota wacce take cike da kudi. Jami’an tsaro hadi dana hukumar EFFC …
-
Jami’iyyar APC a jihar Sokoto tace ta karbi ‘yayan jami’yyar PDP da SDP wadanda suka fito daga kananan hukumomi 23 a jihar ta Sokoto. Mai tamakawa shugaban jam’iyyar a kafafun …
