Zaben Gwamna: Dan takarar gwamnan PDP, Abba Kabir Yusuf ya kammala kada kuri’ar shi

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

Dan takarar gwamanan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf ya kammala kada kuri’arshi a mazabarshi dake karamar hukumar Gwale.

Mazabar dan takarar itace mazabar shugaban jami’iyyar APC, Abdullahi Abbas.

8935959B 6798 4E3B BAA8 6C5DBA2D6F36 - Dabo FM

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00