Wani matashi dan kungiyar Kwankwasiyya ya roki shugaba Muhammadu Buhari daya saka baki a basu shugaban da suka zaba a zaben gwamnoni daya gabata a ranar Asabar ta 9 ga watan Maris din 2019.
[irp posts=”3582″ name=”Munji dadin taron yau – Masu siyarda jar hula”]
A wani faifan bidiyon daya zaga kafafun sadarwa, an jiyo matashin yana wasu kalamai tare da yin barazanar bijirewa doka wajen shiga kungiyar Boko Haram.