Home SiyasaZaben Gwamna: Wani matashin Kwankwasiyya yayi barazanar zama dan kungiyar Boko Haram idan ba a yi musu adalci a zaben gwamnan Kano ba

Zaben Gwamna: Wani matashin Kwankwasiyya yayi barazanar zama dan kungiyar Boko Haram idan ba a yi musu adalci a zaben gwamnan Kano ba

by Dabo Online
0 comments

Wani matashi dan kungiyar Kwankwasiyya ya roki shugaba Muhammadu Buhari daya saka baki a basu shugaban da suka zaba a zaben gwamnoni daya gabata a ranar Asabar ta 9 ga watan Maris din 2019.

[irp posts=”3582″ name=”Munji dadin taron yau – Masu siyarda jar hula”]

A wani faifan bidiyon daya zaga kafafun sadarwa, an jiyo matashin yana wasu kalamai tare da yin barazanar bijirewa doka wajen shiga kungiyar Boko Haram.

 

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00