Home LabaraiBabban LabariZaben2019: Hukumar INEC ta dage zabe zuwa 23 ga wata

Zaben2019: Hukumar INEC ta dage zabe zuwa 23 ga wata

by Dabo Online
0 comments

Hukumar babban kula da zabe, INEC ta dage babban zaben da za’a gudanar yau Asabar, 16 ga watan Fabarairu zuwa 23 ga watan na Fabarairun.

Hakan ya biyo bayan wasu ‘yan matsal-tsalun tsaro da ake so a kauracewa.

Jiya dai a Kaduna, yan bindiga da ba’a san ko suwaye su ba suke bindiga mutane 66 a karamar hukumar Kajure.

Sauran bayanai na shigowa.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00