Home SiyasaAn zubar da mutunci INEC, Jami’an Tsaro da Farfesoshi a zaben Kano – Kwankwaso

An zubar da mutunci INEC, Jami’an Tsaro da Farfesoshi a zaben Kano – Kwankwaso

by Dabo Online
0 comments
Kwankwaso

Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an zubar da mutuncin abubuwa dayawa a zaben Kano da aka gudanar.

Kwankwaso ya bayyana haka ne a wata hira da yayi da gidajen Rediyon jihar Kano, kamar yadda majiyoyin DaboFM suka tabbatar.

Kwankwaso yace zaben da aka gudanar a Kano, zabe ne daya zubar da mutuncin gwamnati, jami’an tsaro dama farfesosin Najeriya.

DaboFM ta tattaro Kwankwaso yana cewa “Da farfesoshin da sukayi zaben Kano, gwara malaman firamare masu daraja.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00