Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso ya nesa kanshi daga raɗe-raɗin da a ke yi cewar zai sauya sheƙa daga PDP zuwa APC mai mulkin Najeriya. Kwankwaso ta hannun hadimin …
Kwankwaso
-
Labarai
Haɗuwar Kwankwaso, Ganduje da tarin ‘yan majalissun Kano a Saudiyya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje da wasu muƙarrabansa da ƴan majalissun jiha da na tarayya na jihar Kano, su na ƙasar Saudiyya domin yin Umara a cikin wannan wata …
-
Labarai
Tin daga mukamin Sarkin Kwankwaso zuwa Makaman Karaye, mahaifina ya zauna da mutane lafiya – Kwankwaso
Kai tsaye: A rika sake loda wannan shafin domin ganin sabbin rahotanni. (Dukkanin magananganun na Rabiu Kwankwaso ne.) Amsar ko sakon ta’aziyyar Gwamna Ganduje ta iske shi: Kwankwaso: To gaskiya …
-
Labarai
Shugaba Buhari ya yi wa Kwankwaso ta’aziyyar rasuwar mahaifinsa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya mika sakon ta’aziyyarsa ga tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso kan rasuwar mahaifinsa, Alhaji Musa Sale Kwankwaso. DABO FM ta tattara cewar tini dai …
-
Bakwankwashen ɗan majalisar jiha, Lawan Sani Inuwa Guru mai wakiltar Guru Central dake jihar Yobe ƙarƙashin jam’iyyar PDP zai dauki nauyin yiwa direbobin motocin haya wanda suke ƙarƙashin karamar hukumar …
-
Kungiyar kwankwasiyya ta maka gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a kotu domin hana shi ciwo bashin €684,100,100.00 a wani banki na kasar Sin, China Development Bank. Rahoton DABO FM …
-
Tsohon kwamishinan aiyuka na jihar Kano, Mu’az Magaji ya jinjinawa tsohon gwamna, Rabiu Musa Kwankwaso wajen kwazon da ya nuna na dankwafar da mukaminsa a hukumar Neja Delta domin almundahanar …
-
Tsohon gwamnan jihar Kano, Engr Dr Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana shugaba Muhammadu Buhari akan wanda yake da alhakin tube rawanin Sarkin Kano mai murabus, Mallam Muhammadu Sunsusi II. Tsohon …
-
LabaraiSiyasa
Yadda Ganduje ya taka rawa a taron kaddamar sabon garejin gyaran motoci na mata da maza
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar 30 ga watan Janairun 2020, gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya kaddamar da sabon garejin gyara da wanki mota na zamani a karamar hukumar Dawakin Tofa. …
-
Gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa yayi wa tsohon mai gidan sa kuma tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso ritaya da karfin tuwo a siyasa. Majiyar Dabo FM …
-
LabaraiSiyasa
Kwankwaso ya tura matasa neman Ilimi, Ganduje ya bude cibiyar koyar da gyaran mota
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA daidai lokacin da Gidauniyar Kwankwasiyya take rakiyar tura cikon matasan da ta dauki nauyin karatun zuwa filin jirgi domin tafiya makaranta, ita ma gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Dr …
-
Gidauniyar Kwankwasiyya ta jihar kano ta dau nauyin dalibai tara don tafiya kasar Sudan da Hadaddiyar Daular Larabawa domin yin digirinsu na biyu. Dabo FM ta tattara cewar bakwai daga …
-
Labarai
Yanzu-yanzu: Sarkin Karaye ya nada Kwankwaso mukamin ‘Makaman Karaye’ kuma hakimi mai nada sarki
Mai Martaba sarkin Karaye, Ibrahim Abubakar II ya daga likkafar mahaifin tsohon gwamnan kano Rabiu Kwankwaso, Majidadin Karaye kuma hakimin Madobi, Musa Sale Kwankwaso a matsayin daya daga cikin manyan …
-
LabaraiSiyasa
Ganin sabon dan majalisar PDP da ya kayar da Kofa tare da shugaban APC ya jawo cece-kuce
Hotunan sabon zababben dan majalisar Kiru da Bebeji na jam’iyyar PDP, Ali Datti Yako da shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Abbas a lokacin karbar satifiket ya jawo cece-kuce a kafafen sada …
-
Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya bukaci hukumar tsaro ta farin kaya a Najeriya, DSS, da ta zurfafa bincike don gano matashin nan Abubakar Idris Dadiyata, wanda ya …
-
Wasu daga cikin ‘yan PDP kwankwasiyya da suka sauya sheka zuwa APC Gandujiyya sun sake tsallan bakadai sun dawo gida bayan kwana 1 da sauya shekar tasu. Majiyar Dabo FM …
-
Dan majalisar tarayya na Kiru da Bebeji wanda kotu ta soke zaben sa, Abdulmumin Jibrin Kofa ya shiga tsilla tsilla bayan da dattawan jam’iyyar APC ta jihar Kano suka ce …
-
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taya zababben Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje murnar nasarar da ya kara samu a kotin kare kukan ka. Dabo FM ta tattara cewar sanarwar …
-
Gwamnatin jihar Kano karkashi jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta sake gina Farin Masallaci wanda tsohon gwamna, Rabiu Musa Kwankwaso ya rushe zamanin yana gwamna. Rahoton Dabo FM ya tabbatar …
-
Tini shirye shirye yayi nisa na kafa asusun kai ‘ya’yan talakawa a jihar Katsina wanda Gidauniyar Kwankwasiyya ta dauki gabaran yi bayan ta samu nasarar kai fiye da daliban jihar …
