Home SiyasaTukunyar siyasar zaben 2023 ta fara Tafasa daga Jihar Taraba

Tukunyar siyasar zaben 2023 ta fara Tafasa daga Jihar Taraba

by Rilwanu A. Shehu
0 comments

Labarin da ke shigo mana Yanzu haka, na nuni da cewa tsohuwar Sanata a majalissar Dattijan Najeriya, kuma tsohuwar Ministar matan Najeriya, wacce tai wa jam’iyyar UDP takarar Gwamna a kakar zaben da ya gabata, Hajiya, Aishatu Jimmai Alhassan ta tattara komatsanta daga jam’iyyar UDP ta koma jam’iyyar PDP da ranar yau Asabar.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00