Home SiyasaZaben Kano: Gwamna Ganduje ya karbi takardar shaidar lashe zaben Gwamnan Kano daga INEC

Zaben Kano: Gwamna Ganduje ya karbi takardar shaidar lashe zaben Gwamnan Kano daga INEC

by Dabo Online
0 comments

Yau Laraba, 03/04/19, hukumar INEC ta rabawa zabbaben  Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje, tare da mataimakinshi, Dr Nasiru Yusuf Gawuna da zababbun ‘yan majalissun jiha shaidar lashe zaben da aka gudanar makonnin da suka wuce.

A ‘yan kwanakin nan dai anyi ta yada maganganu cewa hukumar INEC din taki baiwa Gwamnan da mataimakin shi shaidar lashe zaben.

Taron da akayi yau a filin wasa na Sani Abacha dake Kano, ya samu halartar manya-manyan ‘yayan jami’iyyar APC na jihar Kano.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00