Hotuna: ‘Yan Matan Najeriya sun lashe gasar Kwallon Kwando ta nahiyar Afirika

by Dabo Online
0 comments

Kungiyar Kwallon Kwando ta ‘yan Matan Najeriya ta samu nasarar lashe gasar nahiyar Afirika.

E24AA365 4B88 4D7E 9A75 812EEF4B7170 - Dabo FM
Hoton FIBA

Najeriya ta doke takwararta ta kasar Senegal, inda Najeriya ta samu 65, Senegal ta samu 55.

2C39AB0A D498 40EB 8309 100083568F63 - Dabo FM

Wannan ne karo na biyu da Najeriya ta doke kasar Senegal a wasan karshe na gasar.

Dukkanin hotunan mallakar FIBA ne

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00