Home SiyasaYanzun nan: Mutane 4 sun mutu a taron Buhari na garin Rivers

Yanzun nan: Mutane 4 sun mutu a taron Buhari na garin Rivers

by Dabo Online
0 comments

Wata magiyar jaidar Daily Trust ta rawaito cewa mutane hudu sun rasa rayuwakansu a taron yakin neman zaben shugaba Muhammadu Buhari.

Lamarin ya faru ne bisa turmutsu-tsu da aka samu da kuma tare hanya da wasu sukayi a kofar fita ta Aboki dake filin wasa na Amasiemeka.

Sauran labari yana shigowa.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00