Siyasa Zaben Gwamna: Shugaba Buhari ya kammala kada kuri’arshi a mazabarshi dake Daura by Dangalan Muhammad Aliyu 7 years ago written by Dangalan Muhammad Aliyu 7 years ago 0 comments 0FacebookTwitterPinterestEmail 13 Da misalin karfe 8:50 na safe shugaba Muhammadu Buhari tare da uwargidsanshi, Haj Aisha Muhammadu Buhari suka kammala kada kuri’arsu a zaben gwamnan da ake gudanarwa yau Asabar a fadin Najeriya. Karin Labarai BuhariDaura 0 FacebookTwitterPinterestEmail Dangalan Muhammad Aliyu •Sublime of Fagge's origin. •PharmD candidate previous post Zaben Gwamna: Wasu bata gari sun cinnawa ofishin INEC wuta a jihar Benue next post Zaben2019: INEC ta dage zabe a jihar Adamawa bisa mutuwar ‘dan takara You may also like EFCC ta rufe asusun bakin gwamnatin jihar Osun, kwanaki kafin zabe 3 weeks ago Shugaban karamar hukuma ya koma sana’ar dinki bayan kotu ta cire shi... 1 month ago Tattaunawa da yan ta’adda karfi za ta kara musu – Martanin Ganduje... 1 month ago Shugaban ADC na jihar Gombe ya koma PDP 1 month ago PDP ba ta aike wa INEC sunan dan takarar shugaban kasa ba 1 month ago APC ta fara zawarcin Sanata Rufai Sani Hanga 1 month ago