Home SiyasaZaben Gwamna: Shugaba Buhari ya kammala kada kuri’arshi a mazabarshi dake Daura

Zaben Gwamna: Shugaba Buhari ya kammala kada kuri’arshi a mazabarshi dake Daura

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

Da misalin karfe 8:50 na safe shugaba Muhammadu Buhari tare da uwargidsanshi, Haj Aisha Muhammadu Buhari suka kammala kada kuri’arsu a zaben gwamnan da ake gudanarwa yau Asabar a fadin Najeriya.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00