Home SiyasaZaben Gwamna: Ganduje ya kammala kada kuri’arshi

Zaben Gwamna: Ganduje ya kammala kada kuri’arshi

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya kammala kada tashi kuri’ar a mazabar shi dake garin Ganduje.

A tare dashi akwai uwargidan gwamnan Haj Hafsat Abdullahi Umar Ganduje.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00