Home SiyasaAdamawa: Fintiri na jami’iyyar PDP ya lashe zaben Gwamnan Adamawa

Adamawa: Fintiri na jami’iyyar PDP ya lashe zaben Gwamnan Adamawa

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

Dan takarar Gwamnan jami’iyyar PDP ya lashe zaben Gwamnan jihar Adamawa.

Hukumar INEC ta bayyana haka ne bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a jiya Alhamis 28/03/19.

Alhaji Umar Adamu fintiri ya kayar da Gwamna Bindow Jibrilla da tazarar kuri’a 40,166.

PDP: 376,552

APC: 336,386

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00