Home SiyasaKANO: Za a sake zabe a akwatina 234 daga cikin kananan hukumomi 30 da aka soke -INEC

KANO: Za a sake zabe a akwatina 234 daga cikin kananan hukumomi 30 da aka soke -INEC

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

Hukumar zabe ta INEC ta cire jadawalin adadin akwatinan da aka soke zaben su saboda dalilan hargitsi da kuma yin zabe adadin daya dara na mutanen dake da rijista a wannan akwati.

Za’a sake zaben ne a akwatina 234 daga cikin kananan hukumomi 30 da hukumar ta soke zaben.

Kamar yadda zaku gani a takardar da hukumar INEC ta fitar a yau Talata a babban ofishinta dake birnin Kano.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00