Home SiyasaKano: Zaben gwamnan jihar Kano yana da gibi, za a tafi zagaye na biyu

Kano: Zaben gwamnan jihar Kano yana da gibi, za a tafi zagaye na biyu

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

Jami’iyyar PDP na kan gaba tare da rinjayen kuri’u 1,014,474 yayin da jami’iyyar APC ta samu 987,819.

Sai dai adadin kuri’un da aka soke, sunfi adadin yawan tazarar kuri’un da take tsakanin jami’iyyar da take jan ragama tare da wacce take ja mata baya.

Jami’iyyar PDP tace bata yadda da wannan sakamakon da lamari ba musamman wajen soke wata mazaba da ake zargin wasu jami’an gwamnati da zuwa domin tada hargitsi tare da yaga takardar tattara sakamakon zaben.

Yanzu dai wakilin jami’iyyar ta PDP yaki saka hannu akan takardar sakamakon da hukumar ta fitar, bisa rashin amsar tambayar da yayiwa baturen zaben akan soke zaben wasu mazabu.

Sauran labari na zuwa….

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00