Home SiyasaZaben Gwamna: Mataimakin Ganduje ya sha kayi a akwatin gidanshi

Zaben Gwamna: Mataimakin Ganduje ya sha kayi a akwatin gidanshi

by Dabo Online
0 comments

Mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr Nasiru Yusuf Gawuna ya fadi a akwatin mazabarshi inda yake dangwala kuri’a a mazabarshi ta Magwan 

 

Ga yadda sakamakon ya kaya:

APC: 197

PDP: 210

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00