Home SiyasaZaben Gwamna: Wasu fusatattun matasa sun kone mota cike da dangwalallun kuri’u a Kano

Zaben Gwamna: Wasu fusatattun matasa sun kone mota cike da dangwalallun kuri’u a Kano

by Dabo Online
0 comments

Fisatattun matasan sun sakawa motar wuta bayan da aka gane tana cike da dangwalliyar kuri’a.

Al’amarin ya faru a mazabar ‘dan maliki dake karamar hukumar Kumbotso a cikin garin Kano.

Tini dai aka mika direban motar zuwa ga jami’an tsaro.

Sauran labarin na zuwa…..

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00