Taskar Malamai: Mahaddata Alƙur’ani daga Sahabbai – Tare da babban limamin masallacin Juma’a na Bello Road, Sheikh Hamza Uba Kabawa. Sanin kowa ne cewa Sahabbai su ne alarammomi na farko …
Muhammad Isma’il Makama
-
Shugaban sojin sama na kasa, Air Marshal Sadique Abubakar ya angonce da Ministar walwala da jinƙai ta Najeriya, Sadiya Umar Farouq. Wasu majiyoyi masu tushe sun tabbatar wa Dabo FM …
-
Shirin Taskar Malamai na Dabo FM tare da babban limamin masallacin Juma’a na Bello Road, Sheikh Hamza Uba Kabawa. Sanin kowane cewa zawarci da gwagwarci na daga cikin manyan matsalolin …
-
A kokarinsa na inganta asibitoci na fadin jahar Borno, Gwamna Babagana Umara Zulum ya amince da daukan likitocin jinya a dukkanin asibitocin jihar. Wakilin Dabo FM a Maiduguri, Ibrahim Mustapha …
-
Labarai
Shin shugaban kasar Kamaru yana raye? – ‘Yan Kamaru mazauna Maiduguri sun nemi sanin gaskiyar lamari
Wasu al ummar Kamaru dake zama a Maiduguri fadar Gwamnatin jihar Borno sunbayya cewa yanzu lokaci yayi da ya kamata a sanar dasu hakika nin gaskiya game da rashin ganin …
-
Gwamnan jihar Borno farfesa Babagana Umara Zulum yadauki aniyar mayar da ‘yan gudun hijira yankunan su afadin jaha. Wakilin Dabo FM a garin Maiduguri, Ibrahim Mustapha ya rawaito mana gwamnatin …
-
Shugaban hukumar muzanta bil adam da taimakawa wanda aka dannewa hakki na Centeral Region dake kasar Ghana, Sufuritanda George Appiah-Sakyi yaja kunne mazaje a kan kin cin abincin matayen su. …
-
Taskar Malamai: Hadarin addinantar da siyasar zamani – Tare da Sheikh Hamza Uba Kabawa, Babban limamin masallacin Juma’a na Bello Road. A wannan siyasar da muke ciki babu irin abin …
-
Colin Sullivan, manomin tabar wiwi a kasar Canada ya damke wani tsageran bera da yayi kaurin suna wajen lallabawa ya satar masa ganyen tabar wiwi a gonarsa. Rahoton Dabo FM …
-
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kafa wani kwamitin ajandar da Najeriya zata wanzu a kanta zuwa shekarar 2050 wanda cikinsa akwai shirin fitar da ‘yan Najeriya miliyan 100 dagaalauci. Rahoton …
-
Babban limamin Masallacin Juma’a na Bello Road, Sheikh Hamza Uba Kabawa yayi kira ga shuwagabanni, ‘yan kasuwa da sauran jagororin al’ummar musulmi da suji tsoron Allah SWA su tausasawa talakawa …
-
Dan majalissar Tarayya mai wakiltar kananan Hukumomin Gagarawa, Gumel, Maigatari da Sule Tankarkar a jihar Jigawa, Hon. Nazifi Sani Fulawa ya gwangwaje al’ummar mazabarsa da abin arziki. Dan majalissar an …
-
Tsohon sanatan Kaduna, Kwamared Shehu Sani yayi kira ga ‘yan Najeriya da a koda yaushe su dinga hakuri tare da yiwa shugabannin su addu’o’i na fatan alkhairi. Rahoton Dabo FM …
-
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Kano, SEMA ta tabbatar da mutuwar mutum 4 gami da lalata gidaje 5,200 da ambaliyar ruwa ta yi a kananan hukumomin Rogo da Dambatta …
-
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kudiri aniyar kawo karshen hauhawar farashin kaji a fadin Najeriya baki daya. Rahoton Dabo FM ya bayyana shugaba Buhari ya bada umarnin a fitar da …
-
Matafiya na tafiya cikin dar-dar tare da cunkoso saboda ratse wa gadar Rigachikum bayan ruftawar gadar dake kan hanyar Kano zuwa Kaduna. Rahoton Dabo FM ya bayyana gadar ta Rugachikum …
-
Taskar Malamai daga Dabo FM tare da Sheikh Hamza Uba Kabawa, babban limamin masallacin juma’a na kasuwar Singa a jihar Kano. Tarihin Musulunci cike yake da gwaraza da suka bayar …
-
Labarai
Borno: Zulum zai gudanar da zaben kananan hukumomi bayan shekaru 15 na rashin gudanar da zabukan
Za a gudanar da zaben kananan hukumomi ajihar Borno, kasancewar sama da shekaru 15 da rashin gudanar da zaben. Wakilin Dabo FM a garin Maiduguri, Ibrahim Mustapha ya rawaito mana …
-
[AN SABUNTA] Rahotanni sun bayyana gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya amince da rattaba hannu kan dokar hukuncin kisa da kotu ta yankewa wani mawaki da ya yi batanci …
-
Al'aduDuniyaLabarai
#RanarHausa: Hukumar gasar kwallon kafa ta Laliga ta taya al’ummar Hausawa murna
Hukumar gasar kwallon kafa ta Laliga dake kasar Andulus wato Spain ta taya daukacin al’ummar Hausawa dake fadin duniya murnar bikin Ranar Hausa da yake gudana. Rahoton Dabo FM ya …
