Gwamnatin jihar Kano karkashin jagororincin gwamna Ganduje ta amince da bukatar zama tsakanin malaman jihar da Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara. Babban sakataren yada labaran gwamnan jihar, Mallam Abba Anwar ne …
Dabo Online
-
Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Muhammad Bn Uthman, ya bayyana cewar lokaci ya yi da ya kamata a soke yin lefe a kasar Hausa idan za a yi …
-
Mahaifin fitaccen mawaƙin Hausa na zamani, Ali Isa Jita ya rasu a jiya Juma’a. Mawakin ne ya sanar da hakan a wani saƙo da ya wallafa a shafukansa na sada …
-
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara ya cika babban maƙaryaci. Gwamnan ya bayyana haka ne a wata gajeriyar tattaunawarsa da sashin Hausa na …
-
Ƙasar Amurka ta ce tana neman malaman yarukan Hausa da Yarabanci domin koyarwa a makarantun ƙasar. Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ne ya sanar da neman malaman a cikin wata …
-
Masu shirya fitaccen shirinnan na Labarina sun sanar da fara ɗaukar cigaban shirin kashi na 3. Babban mai bayar da umarni a shirin, Aminu Saira ne ya sanar da haka …
-
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya naɗa sabbin shugabannin hafsoshin tsaron Najeriya bayan ya amince da saukar tsofaffin. Sabbin hafsoshin su ne; Major-General Leo Irabor, a matsayin sabon Shugaban ma’aikatan …
-
BincikeLabarai
Shekara 14 rabon da jami’iyyar hamayyar taci zabe a zaben kananan hukumomin Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJAIPUR INDIA: A makon da muke ciki ne dai aka kammala zaben kananan hukumomi a jihar Kano, zaben da ya samar da shugabannin kananun hukumomi 44 da kansiloli 484 a jihar …
-
Labarai
Kai Tsaye: Yadda al’umma a Kano suka ki fitowa zaben kananan hukumomi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotan yana zuwa ne kai tsaye, a rika sake loda shafin domin sabuntawa. JAIPUR INDIA: A yau Asabar, 16 ga watan Janairun 2021 ne ake kada kuri’ar zaben shugabannin kananun …
-
LabaraiNishadi
Rarara ya ba wa Tijjani Asase ‘Sangami’ kyautar motar miliyoyin Nairori
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJAIPUR INDIA: Babban mawakin jami’iyyar APC a Najeriya, Dauda Adamu Rarara ya bai wa jarumi Tijjani Asase kyautar mota. DABO FM ta tattara cewar mawakin ya mallaka wa Asase mota …
-
An bayyana wata sanarwa da hukumar kula da cututtuka ta Najeriya ‘NCDC’ ta fitar a matsayiin cin mutunci ga yaren Hausa da kuma rashin mutunta Hausawa. DABO FM ta tattara …
-
Labarai
Fada ya kaure tsakanin masu garkuwa da mutane a titin Kaduna-Abuja, sun karkashe junansu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotanni daga jihar Kaduna a Najeriya sun bayyana cewa fada ya kaure tsakanin ‘yan bindigar da suke garkuwa da mutane a kan titin Kaduna-Abuja da su da abokan ta’addancinsu. Gwamnatin …
-
Kasar Saudiyya ta haramta aurar da yan mata a kasar wadanda shekarunsu na haihuwa basu kai 18 ba. Hakan na kunshe a cikin wata takarda ministar shari’ar kasar, Sheikh Dr. …
-
BincikeDuniya
Kwakwaf: Shin da gaske ne Najeriya ta fi kowace kasa kayan Noma a duniya?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShin da gaske ne kasaar Najeriya ta fi kowacce kasa a fadin duniya kayyakin Noma? Al’umma da dama sun bayyana shakkunsu kan wasu bayanai da wani fitaccen malamin addinin Musulunci …
-
Labarai
Wata mata ta haihu mintuna 30 bayan gane tana dauke da juna biyu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata mata mai suna Ally Opfer mai shekara 26 ta haihu a cikin minti 30 da ta gane tana dauke da juna biyu. Ta shiga fara lakuda duk kuwa da …
-
Fasahar MatasaLabaraiTaskar Matasa
Crowwe: Sabuwar manhajar sada zumunta mai dauke da asusun ajiyar kudi kirkirar dan Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSabuwar manhajar Crowwe, manhaja ce ta sada zumunta mai fasali da ya kunshi irin na manyan manhajojin sada zumunta irin su Facebook, Twitter da Instagram. Mai amfani da manhajar zai …
-
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar, ya bayyana cewa rikice-rikicen jami’iyyar APC a jihar Jigawa ka iya kawo rugujewar jami’iyyar a shekarar 2023. Gwamnan ya ce idan jami’iyyar ta ruguje …
-
Labarai
Shugaba Buhari ya yi wa Kwankwaso ta’aziyyar rasuwar mahaifinsa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya mika sakon ta’aziyyarsa ga tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso kan rasuwar mahaifinsa, Alhaji Musa Sale Kwankwaso. DABO FM ta tattara cewar tini dai …
-
Tin bayan da gwamantin jihar Kano ta fara zaftare wa ma’aikatan jihar musamman yan fansho albashinsu, fitattu mutane musamman malamai suka rika bayyana ra’ayoyinsu dangane da abin da suka kira …
-
Labarai
Bata-gari sun caccaka wa malamin Jami’ar BUK wuka, sun bukaci ya ‘basu albashinsa’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWasu bata-gari dauke da makamai sun haura gidan wani malami mai suna Hussani da ke sashin koyar da aikin kula da marasa lafiya na jami’ar Bayero da ke Kano. Rahotanni …
