:for English and other languages , please use the translator at the footer of this page. Yau ne ake gangamin taron jami’iyyar PDP a jihar Kano a filin wasa na …
Dabo Online
-
Majiya tace adadin motocin da aka kona sukai kimanin guda 9, a wata babbar hanyar zuwa unguwar Dei-Dei dake babban birnin tarayyar Abuja. Lamarin ya faru ne bayan wani dan …
-
Dan takarar shugabancin kasar Najeriya karkashin inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya sauka a garin Kano domin gudanar da yakin neman zabenshi. Tafiyar Atiku da Kwankwaso zata sa shugaba Buhari …
-
Tsohon mataimaki kuma dan takarar shugaban kasar Najeriya karkashin inuwar jami’iyyar PDP yace bazasu sake satar kudi ba. Atiku yayi wannan jawabi a gaban dubban masoya da suka fito yawo …
-
Shugaba Muhammad Buhari yace hukuncin duk masu sace kudin al’ummar yana wajen Allah. Shugaban yayi bayanin ne jiya juma’a, a dakin taro dake fadar gwamnatin tarayya dake abuja, taron da …
-
Hassan Mijinyawa, sakataren yada labaran gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku, ya dawo gidan bayan da masu garkuwa da mutane sukayi arangama dashi akan hanyarshi ta zuwa unguwar Gembu dake karamar …
-
Siyasa
Kano Municipal: APC batada ‘dan takarar majalisar tarayya – INEC
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar hukumar zabe mai zaman kanta, INEC tace jami’iyyar APC batada ‘dan takarar majalisar tarayya a karamar hukumar birnin jihar Kano. Biyo bayan umarnin wata kotu a jihar ta Kano, …
-
Babban LabariManyan LabaraiNajeriyaSabon Labari
Tabbas Ganduje ya karbi cin hanci – EFFC
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najeriya, EFFC ta tabbatar da sahihancin bidiyon da aka ga gwamnan Kano yana karbar na goro. Bayan tsawon lokaci da hukumar ta …
-
Gobara ta tashi ne a yau Litini, a kasuwar Sabon Gari dake karamar hukumar Fagge a cikin birnin Kano. Bayanai na shigowa yanzu…..
-
Manyan LabaraiNajeriya
Zuwan Buhari Kano: Barranta rashawa ko goyon bayanta?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJirgin yakin neman zaben shugaba Buhari yau zai sauka a jihar Kano, jihar da ake zargin gwamna Abdullahi Ganduje da karbar rashawa. Gwamnatin shugaba Buhari, gwamnati ce da ke yakin …
-
Duniya
Bidiyo: Gwamna a Indiya, ta kunyata ma’aikaci akan kashe N2550 ba bisa ka’ida ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineLuitenant Kiran Bedu, gwamna a yankin Puducherry dake kasar Indiya ta gargadi wani ma’aikaci bisa kashe Rupee Dari biyar kwatankwacin naira 2550, saboda tarbar ta zuwa ma’aikatar. Yayi amfani da kudin ne …
-
Sashin Hausa na BBC, ya bada sanarwa dage ranar da aka shirya domin gabatar da muhawarar ‘yan takarkarun gwamnan jihar kano. An shirya gudanar da muhawarar ne a ranar Alhamis, …
-
Wata kungiya kwallon kafa ta Shandong Luneng dake kasar China, tana tattaunawa da Man Utd akan dan wasa Maroune Fellaini. Rahotanni sun nuna cewa kafin a rufe kasuwar cinikayyar ‘yan …
-
Fitacciyar jarumar, Rahama Sadau ta kammala karatun ta jami’ar Eastern Mediterranean University dake birnin Famagusta a kasar Cyprus. Ta kammala karatun ne a fannin “Human Resources Management”. Jarumar ta shiga …
-
LabaraiNajeriyaSiyasa
Ko shugaban karamar hukuma na samu, zan yi -Isa Yuguda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda yace a shirye yake da zama shugaban karamar hukuma idan mutane suka bukace shi da yin hakan. Tsohon gwamna ya bayyana haka ne a …
-
Mahaifiyar dan wasan gaban kungiyar Super Eagles ta Najeriya, Ahmed Musa ta rasu ne bayan fama da rashin lafiya. Sarah Moses mahaifiyar dan wasan ta rasu ne a ranar Alhamis, …
-
Hukumar kare hadura da kashe gobara ta jihar Abia, kudancin Najeriya sun bada tabbacin tashin dobara a kamfanin Guinness. Kamfanin dai ya kone kurmus lamarin da yake babu wani abun …
-
Asiwaju mazaunin garin Lagos ya kashe kanshi a wani hotal dake garin na Lagos da misalin karfe 12 na dare. A cikin wannan makon matashi yasha matsin lamba a shafin …
-
Manyan LabaraiNajeriyaSabon Labari
Atiku zai fuskanci matsin lamba in ya dawo Najeriya – Lai Muhammad
by Dabo Onlineby Dabo OnlineLai Muhammad, ministan yada labarai na kasa ya bayyanawa manewa labarai cewa tsohon mataimaki kuma dan takarar jam’iyyar PDP matakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar zai fuskanci matsin lambar daga …
-
Hukumar kula da shige da fice ta Najeriya (Nigeria Immigration Service) ta fitar da sabuwar taswirar kudin fasfo. Wanda kudinsu ya kama kamar haka: Mai shafi 32 = N25,000 (wa’adin …
