Babbar Ministar Kudade ta Najeriya, Zainab Ahmad, ta bayyana cewa; rufe iyakoki ta Najeriya tayi, ya jefa kasashen dake makwaftaka da ita cikin halin kunchi. DABO FM ta tattaro cewar; …
Dabo Online
-
Labarai
Sadiya Umar Faruq ta karyata shafin Twitter da yace babu batun Aurenta da Shugaba Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMinista Sadiya Umar Faruq, ta nesanta kanta da wani rubutu da wani shafin Twitter ya fitar mai dauke da sunanta inda inda ya bayyana cewa “Babu maganar aurenta da shugaba …
-
Labarai
Hawaye sun zubo daga Idon Sarki Sunusi yayin nuna alhinin mutuwar Jariri akan N1500
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wani faifan bidiyo, mallakar gidan Talabijin na Channels TV, an hangi mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, yana zubar da hawaye. Hakan na zuwa ne bayan da yake …
-
Siyasa
Wallahi munyi aringizon ƙiri’u a Kano, – Wani Jagoran APC a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani faifan murya daya dauki hankalin al’umma musamman yan jami’iyyar PDP a jihar Kano, faifan muryar da ake zargin muryar wani jigo ne a jami’iyyar APC dayin waya tare da …
-
Shugaban tsagin R-APC kuma mai magana da yawun ‘dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Buba Galadima ya shiga hannun jami’an tsaron a yammacin yau Lahadi. Jaridar Daily …
-
Bagwai: President: APC: 23,375. PDP: 10,584 Bunkure: President: APC: 27,232 PDP: 9,528 Tofa: President: APC 19,984 …
-
Najeriya
#NigeriaDecides2019: “Yan daban’ jami’iyyar APC sun kone wasu akwatinan zabe a Lagos
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMatasan jihar Lagos sun mika kokensu ga hukumar zaben kasa ta INEC saboda barazanar da suka ce yan daban jami’iyyar APC suke musu na tirsasasu zaben jami’iiyar APC. Matasa sunce …
-
Rahotanni sun shigo cewa wasu ‘yan bindiga da ba’asan ko suwaye su ba sun harbe wani shugaban jami’iyyar APC a jihar Rivers. An harbe shugaba Etete tare da babban yayenshi …
-
Labarai
#NigeriaDecides2019: An kama shuwagabannin APC da katunan zabe masu yawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaridar Daily Trust ta rawaito cewa jami’an tsaro sun cafke wasu manyan jami’iiyar APC da tarin katinan zabe na mutane. Kalli Hotuna:
-
LabaraiSiyasa
#NigeriaDecides2019: ‘Yan sanda cun cafke matasan da suka yi yunkurin sace akwatin zabe a jihar Abia
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJami’an ‘yan sandar jihar Abia sun bayyana rahoton kame wasu matasa guda 10, yayinda sukayi yunkurin sace akwatin zabe a karamar hukumar Bende.
-
Kimanin kusan mutum tara ne suka rasa rayukansu, inda 15 kuma suke gadon asibiti a wani hatsarin mota daya ritsa dasu a karamar hukumar Takai dake birnin Kano. Hatsarin ya …
-
A cigaba da yawon kamfen din shugaban kasa Muhammad Buhari yakeyi, yau ya sauka a garin Ogun. Sai dai al’amura sun sha bam bam da yacce aka saba ganin kamfen …
-
Labarai
Bulama, ya bukaci EFFC ta bayyanawa duniya gaskiyar data gano akan bidiyon Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineLauya mai rajin kare hakkin ‘dan adam, Audu Bulama Bukarti ya aikewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFFC sakon neman bayanai akan hakikanin gaskiyar bidiyon gwamnan jihar …
-
Labarai
Kwankwaso ya kashe naira biliyan 1, wajen hayar mutane daga Kamaru – Adams Oshiomole
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba jami’iyyar APC, Adams Oshiomole yace sanatan Kano ta tsakiya, Engr Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya kashe kusan naira biliyan daya domin dauko hayar mutane daga kasar Kamaru. Labarin da …
-
Labarai
Duk malamin daya taba mu sai munci masa mutunci – Sanata Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwaman jihar Kano, Engr Dr Rabi’u Musa Kwankwaso yace malamai su shiga taitayinsu wajen yin kalaman batanci akan wani ra’ayi na harkar siyasa da sukeyi. Maganar data fito daga …
-
Labarai
Ginin babban dakin karatun Abuja zai lakume Naira biliyan 50 – Ministan Ilimi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMinistan Ilimin Najeriya, Malam Adamu Adamu, yace za’a kashe kimanin naira biliyan 50 wajen karasa ginin babban dakin karatu dake garin Abuja. Ministan yace gwamnatin shugaba Buhari zata bazatayi kasa …
-
Bayan gudanar da babban gangami na tarbar dan takarar shugabancin kasa inuwar jami’iyyar PDP jiya Lahadi a birnin Kano. Rahotanni sun nuna wasu bata gari da ake zargin ‘yayan jami’iyyar …
-
Jar hula alama ce ta mabiya darikar Kwankwasiyya a Najeriya musamman arewaci, inda ba kasafai aka fiye saka ta ba. Taron da aka gudanar yau a jihar Kano, taron jami’iyyar …
-
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester city ta ragargaza takwarta ta Chelsea da ci shida da nema a yammacin yau Lahadi. Wasan da aka buga a birnin Manchester, ya baiwa kungiyar …
-
Hukumar ‘yan sandan jihar Kano ta bada tabbacin harin da wasu matasa suka kai gidan shugaban jami’iyyar APC ja jihar Kano, Abdullahi Abbas. DSP Haruna Abdullahi Kiyawa, mai magana da …
