Rundunar Sojin Najeriya tace ta samu nasarar dakatar da wani hari da kungiyar Boko Haram tayi yunkurin kai wa a garin Damaturu na jihar Yobe. Tin da yammacin Lahadi, wasu …
Sojoji
-
LabaraiMatsalarmu a YauTaskar Malamai
A tantance jami’an tsaro domin ana zargin akwai hannun su a hare hare -Sheikh Sani Jingir
Shugaban Majalisar Malamai ta Kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta Kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya bukaci a tantance jami’an tsaron kasar nan, don a fitar da …
-
Rundunar sojojin Najeriya ta kammala atisayen kai kwararrun sojoji 185 domin wanzar da zaman lafiya a kasar Guinea Bissau a ranar Juma’a. Majiyar Dabo FM ta bayyana cewa sojojin sun …
-
Labarai
Yanzun nan: Soja ya kashe abokin aikinshi da farar hula mace daya a jihar Osun
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYanzunan, wani Soja mai suna Blessed Olodi na dake a sansanin sojoji na ‘Engineer Construction Regiment (ECT) a Ede, ya kashe abokin aikinshi da wata mata. Daily Trust ta rawaito …
-
Labarai
Chadi ta janye Sojojinta 1200 dake taya Najeriya yakar Boko Haram
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar Sojin kasar Chadi ta janye dakarunta kimanin guda 1200 dake taya Sojojin Najeriya yakar mayakan kungiyar ‘yan ta’addar Boko Haram. Kanar Azem Bermandoa, kakakin rundunar sojin kasar Chadi ne …
-
A wani bangare na bukin yaye sabbin Kuratan Sojoji da Makarantar horas da kwaratan soji ta Kasa dake Zariya ke shirin gudanarwa a ranar Asabar 19 ga watan Oktoban nan, …
-
Shugaban Rundunar Sojojin Najeriya, Tukur Buratai yace rundunar zata yi kokarin nemawa kamfanin Naira Biliyan 1. Jaridar Daily Nigerian ta rawaito cewa Buratai ya bayyana haka ne a wajen nuna …
-
Labarai
‘Yan Kungiyar Boko Haram sun kwashe makamai dake cibiyar binciken Sojoji a Borno.
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWasu mayakan kungiyar boko haram sun kai hari wata cibiyar binciken soji dake kudancin Jihar Barno inda suka kwashe tarin makamai. Kamfanin dillancin labaran Faransa na AFP yace mayakan sun …
-
Labarai
Kamfanin Kera Motoci mallakar sojojin Najeriya na bukatar Naira Biliyan 1 – Buratai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Rundunar Sojojin Najeriya, Tukur Buratai yace rundunar zata yi kokarin nemawa kamfanin Naira Biliyan 1. Buratai ya bayyana haka ne a waje nuna karshen taron mako na shugaban hafsin …
-
Hadin gwiwar rundunar Sojin Najeriya da Kamaru sun samu nasarar kashe ‘yan kungiyar Boko Haram a wani sumame da suka kai ranar 13 ga watan Afirilun 2019. Sanarwar da Daraktan …
-
Rudunar sojin ta samu nasarar kashe yan bindiga dadi sama da guda ashirin. Rundunar sojojin na shashin Operation Sharar Daji, ta dakile wani harin da wasu yan ta’adda suka kai …
