Likitoci 10 a asibitin koyarwa na Mallam Aminu Kano sun kamu da cutar Kwabid-19. Likitocin sun kamu ne yayin da da suke duba marasa lafiya a cikin asibitin, kamar yadda …
Dabo Online
-
LabaraiTaskar Magabata
Umaru Musa ‘Yar Adua ya cika shekara 10 da rasuwa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon shugaban Najeriya, Alhaji Umaru Musa ‘Yar Adua ya cika shekara 10 da rasuwa. DABO FM ta tattara cewar shugaban ya mutu ne ranar 5 ga watan Mayu na shekarar …
-
Kiwon Lafiya
Mutane 245 sun sake kamuwa da Kwabid-19, 37 a Katsina, 32 a Jigawa, 23 a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutane 245 sun sake kamuwa da Koronabairas a Najeriya. DABO FM ta tattara cewar an samu mutane 76 37 masu dauke da ciwon a jihar Legas, 37 Katsina, 32 a …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu-yanzu: Mutane 29 sun sake kamuwa da Koronabairas a Kano, jumillar 342
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutane 29 sun sake kamuwa da Koronabairas a Kano, jumillar 342. Hukumar NCDC ce ta bayyana haka a kiduddugar da ta saba wallafawa kullin na adadin masu dauke da cutar …
-
Sarkin Kaura Namodi a jihar Zamfara, Ahmad Muhammad Asha, ya rasu a yau Lahadi. Hakan na zuwa ne sa’o’i kasa da 24 bayan rasuwar Sarkin Rano a jihar Kano, Alhaji …
-
Allah Ya yi wa Jarman Kano, Farfesa Isa Hashim rasuwa yau a jihar Kano. Hakan na zuwa cikin kasa da sa’o’i 24 da rasuwar mai martaba Sarkin Rano, Alhaji Abubakar …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu-yanzu: Mutum 2 sun kamu da Koronabairas yau a jihar Kano, jumillar 313
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutane 2 sun sake kamuwa da Koronabairas a Kano, jumillar 313. Hukumar NCDC ce ta bayyana haka a kiduddugar da ta saba wallafawa kullin na adadin masu dauke da cutar …
-
Allah ya yi wa martaba Sarkin Rano, Alhaji Abubakar Tafida Ila rasuwa yau Asabar, 2 ga Afrilun 2020. Sarkin Rano ya kasance daya daga cikin manyan sarakunan jihar Kano masu …
-
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya sassauta dokar hana fita a jihar Kano domin bai wa mutane damar yin siyayyar azumi. DABO FM ta tattara cewar a ranar …
-
Editorial - Matsayarmu
Tallafin Kwabid-19: A cire Siyasa da son kai, ayi abin da Kare zai ci, Daga Dabo FM
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTun bayan lokacin da aka fara garkame ko kulle garuruwa da manyan birane a Najeriya, gwamnati ta mike tsayin daka wajen ganin an fara rarrabawa marasa galihu dan wani abu …
-
Labarai
Mutane 92 sun sake kamuwa da Koronabairas a Kano, jumillar 311
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutane 92 sun sake kamuwa da Koronabairas a Kano, jumillar 311. Hukumar NCDC ce ta bayyana haka a kiduddugar da ta saba wallafawa kullin na adadin masu dauke da cutar …
-
Dan Majalisar jiha dake wakiltar Nassrawa ta Tsakiya, Alhaji Sulaiman Adamu, ya rasu. Kamfanin dillanin labaran Najeriya, NAN ya rawaito cewar abokin aikin mamacin Alhaji Muhammad Okpoku, dan majalissa mai …
-
Labarai
Bayan bayar da tallafin biliyan 4.3, Abdussamad BUA ya raba kayan abinci gida-gida a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAbdussamad Isiyaka Rabi’u, shugaban kamfanin BUA, ya bayar da tallafin sama da biliyan 4.3 domin yaki da Koronabairas a Najeriya. A karkashin gidauniyar BUA, ya na daga cikin wadanda suka …
-
Shugaban cibiyar gwajin Koronabairas dake Kano, Nasiru Magaji, ya bayyana cewar babu takamaiman ranar da cibiyar ta jihar Kano za ta dawo aiki. DABO FM ta tattara cewar tin ranar …
-
Labarai
Ganduje zai sassauta dokar hana fita tare da rabon kayakkain tallafi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, DR Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa gwamnatin jihar za ta sassauta dokar hana fita a jihar. Gwamnan yace gwamnatin ta dauki matakin ne domin bai wa …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu-Yanzu: Mutane 23 sun sake kamuwa da Koronabairas a Kano, jumilla 59
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutane 23 sun sake kamuwa da Covid-19 a jihar Kano. Hukumar NCDC ce ta sanar da hakan ta tabbatar da sake samun mutanen a ingantaccen shafinta na Twitter.
-
Labarai
Yayin dokar hana fita, an kama jami’in Karota a tube tare da wata yarinya Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn kama wani jami’in Karota babu wando lokacin da yake gab da fara yi wa yarinya lalata a Kano. Jami’in da aka bayyana da sunan Umar Yakubu Muhammad, yana daga …
-
Editorial - Matsayarmu
Ta’aziyyar Abba Kyari: Bakin Rai, Bakin Fama daga Dabo FM
by Dabo Onlineby Dabo OnlineIdan akwai wani suna da ya shiga kundin tarihi na mulkin dimokaradiyya a Najeriya, kuma za a jima ana waiwayarsa wajen kafa hujjoji da bayar da bayanai game da wasu …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu-yanzu: Mutane 10 sun sake kamuwa da Kwabid-19 a Kano, jumilla 37
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutane 10 sun sake kamuwa da Covid-19 a jihar Kano. Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da sake samun mutanen a ingantaccen shafinta na Twitter. “A halin yanzu, karfe …
-
Labarai
Yanzu- Yanzu: Ganduje ya tsige kwamishanan Kano ‘Mai Katobara’ bayan nuna farinciki da mutuwar Kyari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya tsige kwamishinan ayyuka da gidaje na jihar Kano, Engr Muazu Magaji Dan Sarauniya. Ganduje Hakan na zuwa ne bayan da kwamishinan ya …
