Limamin canji kuma jagoran talakawa, Mallam Aminu Kano, ya cika shekaru 37 da rasuwa tin bayan da Allah Ya karbi rayuwarshi a shekarar 1983. Mallam Aminu Kano (1920 – 17 …
Dabo Online
-
Labarai
Babu wadanda suke iya saka katin N100 a tallafin gwamnati – Minista
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayya tace ba zata kayan tallafinta bazai kai zuwa ga duk wanda ya mallaki sama da N5000 a asusun banki da kuma saka sama da N100 a waya ba. …
-
LabaraiWasanni
Tallafawa al’umma kai tsaye yafi a baiwa gwamnati – Ahmad Musa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKyaftin na kungiyar kwallon kafan Najeriya ta Super Eagles, Ahmad Musa yayi tsokaci game da yadda masu kudi suke baiwa gwamnati taimako. Ahmad Musa ya bayyana cewar baiwa gwamnati tallafi …
-
An samu mutum na farko da ya rasa ranshi a jihar Kano sakamakon Koronabairas. Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ce ta tabbatar da haka a shafinta na Twitter a wata …
-
Labarai
Jumillar masu dauke da Kwabid-19 a Kano ya ninka na sauran jihohin Arewa sau 2
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutane 21 ne suka kamu da cutar Koronabairas a Kano tun bayan bullarta cikin kasa da mako guda, ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da haka. DABO FM ta …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu-yanzu: Mutane 12 sun sake kamuwa da Kwabid-19 a Kano, jumilla 21
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutane 12 sun sake kamuwa da Covid-19 a jihar Kano. Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da sake samun mutanen a ingantaccen shafinta na Twitter. “A halin yanzu, karfe …
-
Labarai
Gwamnati ba zata tallafawa wadanda suke da sama da N5000 a asusun banki ba – Sadiya Faruk
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayya tace ba zata kayan tallafinta bazai kai zuwa ga duk wanda ya mallaki sama da N5000 a asusun banki ba. Gwannatin tace za tayi amfani da layukan wajen …
-
Matashi Abubakar Idris Dadiyata ya cika kwanaki 257 tin bayan da wasu da ba’a san ko suwaye ba suka dauke matashin har gida. Zuwa yanzu, dangin matashin sun kai karar …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu yanzu: An samu karin mutane 11 masu dauke da Coronavirus, jumillar 373 a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 11 a daren Talata. Kamar yadda hukumar ta bayyana a …
-
Labarai
Gwamnan Adamawa ya bayar da sadakar albashinshi na watanni 3 domin yaki da Kwabid-19
by Dabo Onlineby Dabo OnlineIbrahim Mustapha Gwamnan jihar Adamawa, Rt Adamu Fintiri, ya bayar da sadakar albashinshi na watanni 3 domin taimakon jihar wajen yakar cutar Koronabairas a jihar. Hakan na dauke a cikin …
-
Ibrahim Mustapha Maiduguri Mummunar Gobara ta kama kasuwar Lafte dake jihar Maradin Jamhuriyar Nijar. Da yake tabbatar da afkuwar gobarar, shugaban kasuwar, Sullemani Useni, ya shaidawa DABO FM cewar an …
-
Labarai
Yanzu-yanzu: Ganduje ya sanya dokar hana fita a Kano, masu Covid-19 a jihar sun zama 4
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje , ya sanya dokar hana fita a jihar Kano baki daya. Gwamnan ya bayyana haka ne yau Talata a fadar gwamnatin jihar. DABO FM …
-
Labarai
Covid-19: Gwamnatin Kaduna ta amince a bude shagunan kayyakin abinci da na magani
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kaduna ta amince da bude shagunan da ake siyar da kayyakin abinci da na magani yayin dokar hana zirga-zirga a jihar. Sai dai sanarwar tace za a iya …
-
Ibrahim Mustapha, Maiduguri Gwamna Babagana Umara Zulum, ya kulle iyakokin fadin jihar Borno batare da matafiya sunshiga jihar ba. Gwamnan yadauki matakin hakan yunkurin da gwamnatin jihar tace tana yi …
-
An samu mai dauke da cutar Covid-19 na farko a jihar Kano bayan fitowar gwajin a ranar Asabar. Kwamishinan lafiya na jihar, Dr Aminu Ibrahim Tsanyawa ne ya tabbatar da …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu yanzu: An samu karin mutane 14 masu dauke da Coronavirus, jumillar 288 a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 14 a daren Alhamis. Kamar yadda hukumar ta bayyana a …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu yanzu: An samu karin mutane 22 masu dauke da Coronavirus, jumillar 276 a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 20 a daren Laraba. Kamar yadda hukumar ta bayyana a …
-
Gidan talbijin na Arewa 24 sun bayyana cewar bazasu tsaida haska shirin Kwana Casa’in ba. Hakan na zuwa ne bayan da hukumar tace fina-finan jihar Kano ta umarci tashar da …
-
Labarai
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da haska shirin Kwana Casa’in da Gidan Badamasi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar tace fina-finan jihar Kano da dakatar da tashar Arewa 24 daga haska shirin Kwana Casa’in da gidan Badamasi. Hukumar da Isma’il Na’abba Afakallah yake jagoranta tace ta dakatar da …
-
Fitaccen jarumi da mawakin Hausa, Adam Abdullahi Zango ya koma masana’antar Kannywood, masana’antar da a baya ya ayyana ficewa daga ciki. DABO FM ta tattara cewar jarumin wanda aka fi …
