Tsohon gwarzon dan wasan kungiyar kwallon kafar kungiyar Barcelona kuma mai horar da kungiyar Al-Sadd ta kasar Qatar, Xavi Hernandez ya kamu da cutar Koronabairas, rahotanni sun tabbatar. Kungiyar ta …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
LabaraiTaskar Matasa
Kwana 355 da ɗaukewar ‘babu gaira babu dalili’ da aka yi wa Abu Hanifa Dadiyata
Matashi Abubakar Idris Dadiyata ya cika kwanaki 355 tin bayan da wasu da ba a san ko su waye ba su ka ɗauke matashin har gida. Zuwa yanzu, dangin matashin …
-
Fitaccen mawakin siyasa a arewacin Najeriya, Dauda Adamu Rarara ya yi ganawar sirri da babban Ministan Sadarwa, Dr Isa Ali Pantami a ofishin ministan dake birnin Abuja a ranar Litinin, …
-
Gwamnatin Najeriya ta haramta siyar da tabar sigari a dai-dai a dukkanin inda aka sahale a siyar da taba, sai dai a siyar da kwalin gaba daya. Gwamnatin tayi dokar …
-
Alhaji Ibrahim Bello, Sarkin Gusau, ya zargi wasu ‘yan jihar Zamfara da taimakawa ‘yan bindiga, barayin shanu da masu garkuwa da mutane. Sarkin ya ce wasu ‘yan jihar suna taimakawa …
-
Gwamnati kasar Amurka ta nemi wasu wasu ‘yan Najeriya sama da 370 da su fice su bar kasar bisa karya wasu dokokin kasar. Cikin laifukan da gwamnatin kasar ta ce …
-
Mai unguwar garin Batsari da take karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina, Alhaji Muhammad Mu’azu ya bayyana cewa harin ‘yan Binduga a unguwar ya yi illar da sun samu marayu …
-
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana gwamnan Kano, Dr Ganduje a matsayin wanda bai cancanci rike duk wata kujera ta jagorantar al’umma ba. DABO FM ta tattara cewar tin …
-
Hukumar Kidaya ta Najeriya ‘NPC’ ta yi hasashen cewar za a samu karuwar yara mata da zasu dauki ciki sakamakon rufe makarantu da gwamnatin Najeriya tayi domin yaki da cutar …
-
Sakamakon rufe makarantu da aka yi a Najeriya, malaman makarantu masu zaman kansu ‘sun shiga halin tausayi, duba da yadda rahotanni suka bayyana cewar ba a biyansu albashi. DABO FM …
-
Jaipur India (DABO FM) – Fitattun jarumawan Bollywood, Amitabh Bachchan da ‘danshi Abishek Bachchan sun kamu da cutar Kwabid-19, DABO FM ta tabbatar. Zuwa yanzu an kwantar da jarumawan a …
-
Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi na II, ya bayyana hukunci da ya kamata hukumomi su rika dauka ga wadanda aka samu da laifin fyade. Sarkin ya bayyana haka ne a …
-
Jaipur, India (DABO FM) – Tun farkon makon da muke fita daga ciki, akayi ta tafka muhawara a shafukan sada zumunta akan Kayan Lefe da maza suke yi wa matan …
-
Al’ummar jihar Kano na ta cece-kuce dangane da sabuwar sanarwar da hukumar Karota ta fitar na haramcin goyon babur mai kafa biyu a jihar Kano. Sai dai dokar ba sabuwa …
-
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya mayar wa shugaba Muhammadu Buhari martani akan bayanan shugaba Buhari ya rokon mutanen Katsina su yi hakuri sakamakon kashe-kashe da suke faruwa …
-
Jaipur, India (DABO FM) – Biyo bayan munanan hare-haren da mayakan Boko Haram da ‘yan Binduga dadi suka kai a yankunan arewacin Najeriya da yayi janyo asarar rayuka sama da …
-
RAJASTHAN: Wata tsohuwa mai shekarun haihu 75 a duniya ta fada rijiya a unguwar Tudun Wuzurchi dake cikin kwaryar birnin Kano. Tsohuwar da aka bayyana da sunan Hajiya Zuwaira Kabir …
-
Biyo bayan sanarwa da Sarkin Musulmi, Abubakar Saad II ya fitar na tabbatar da daukar azumi yau Asabar, akwai yiwuwar sake duba lamarin ganin wata. Kwamitin da yake lura da …
-
Biyo bayan hukuncin da aka yi wa matashin nan dan jihar Kano, Yunusa Dahiru ‘Yellow, akan zargin sace wata budurwa daga jihar Bayelsa a 2015. DABO FM ta tattara cewar …
-
Magidanta 1,774 ne suka debo wa matansu ‘yan sanda yayin dokar zaman gida a kasar Indiya. Yayin kududduga da wata kungiyar kare hakkin maza ma’aurata ta SIF tayi, tace a …
