Rt Hon Ghali Umar Na’abba ya bayyana cewa yawanci wadanda ake hada jita-jita a kansu suna mutuwa ne su shiga al’janna. Ghali ya bayyana haka ne yayin wata ganawarshi da …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
Tsohon kakakin majalissar wakilan Najeriya, Alhaji Ghali Umar Na’abba, ya na nan da rai cikin koshin lafiya, DABO FM tana da tabbaci. Rahotanni da dama a kafafen sada zumunta da …
-
Motoci kirar Tirela sama da guda 100 sun kamo hanyar jihar Kano da yammacin yau Talata. Ma’aikatar kula da ayyukan jinkai da bala’i karkashin jagorancin Haj. Sadiya Umar Faruk ce …
-
Hukumomin gudanarwar gasar Ligue 1 ta kasar Faransa ta soke gasar ta kakar 2019-2020. Firaministan kasar Faransa, Edouard Philippe ya bayyana cewar kasar ta soke dukkanin al’amuran wasanni har zuwa …
-
Adadin yawan mutanen da suka kamu da cutar Kwabid-19 ya zarta miliyan 3 fadin duniya inda kasar Amurka ta zama kasar da ta bi kowacce kasa yawan masu dauke a …
-
Malama Halima Shittu, uwargidan Sheikh Abdulwahab, malamin addinin Islama dake jihar Kano, ta rasu yau Talata 5 ga watan Ramadana. Iyalan malamin ne suka sanar da haka da safiyar yau. …
-
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya bayar da umarnin dinka tukunkumin rufe hanci har guda miliyan 1 wanda a cewarshi zai karfafa matakan kare yaduwar annobar Koronabairas a jihar …
-
Domin shawon kan karancin asibitoci a kasar Ghana, shugaban Nana Akufo-Addo, ya sha alwashin gina sabbin asibitoci na zamani har guda 88 na zamani cikin kwanaki 365. Hakan na zuwa …
-
Alhaji Abdussamad Rabiu, shugaban kamfanin BUA, ya alkauranta bayar da tallafin biliyan 3.3 ga jihohin Kano da Legas da kwamitin dake yaki da yaki da Kwabid-19 na Najeriya. Haka zalika …
-
Cutar Koronabairas, anooba ce da ta karade duniya baki daya wadda a yau babu kasa shahararriya a fadin duniya ta cutar ba ta bulla ba. Sai dai bincike ya nuna …
-
Daga cikin hadiman gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje, sun fara zubar da hawaye akan Koronabairas neman tallafi. Hakan na zuba ne a dai dai lokacin da gwamnan jihar ya …
-
-
Fasahar MatasaTaskar Matasa
Ko kunsan hazikin matashin da ya zana fitaccen hoton Sarkin Kano murabus?
Hoton da kuke gani a sama, hoto ne da ya gama gari, ya kuma kayatar da mutane musamman masoya Sarkin Kano murabus, Muhammadu Sunusi II. Sai dai mutane sun manta …
-
Duk da dokar hana fita da gwamnatin Dr Abdullahi Ganduje ta sanya a jihar Kanoidomin dakile cutar Koronavirus, matasan jihar sun bijirewa dokar hana fita a jihar.. A wani kwarya-kwaryan …
-
Kwashinan ayyuka da lura da gidaje na jihar Kano, Engr Mu’azu Magaji Dan Sarauniya, yayi kalaman da masu fashin baki suka yi wa fassarar ‘Kalaman Farinciki da jin dadi’ bisa …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu yanzu: An samu karin mutane 51 masu dauke da Coronavirus, jumillar 493 a Najeriya
Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 51 a daren Juma’a . Kamar yadda hukumar ta bayyana …
-
Duk da dokar hana fita da ta fara aiki a jihar Kano ranar Alhamis da misalin karfe 10 na dare, anyi Sallar Juma’a a wani masallaci dake cikin birnin jihar …
-
Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 35 a daren Alhamis. Kamar yadda hukumar ta bayyana a …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu yanzu: An samu karin mutane 19 masu dauke da Coronavirus, jumillar 362 a Najeriya
This is interactive title Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 19 a daren Talata. Kamar yadda …
-
Mutane 2 sun sake kamuwa da Covid-19 a jihar Kano. Ma’aikatar lafiyar ta jihar Kano ce ta sanar da haka a yammacin yau Litinin. “A halin yanzu, karfe 7:45 na …
