Engr Mu’azu Magaji, tsohon Kwamishinan Ayyuka da Gidaje na jihar Kano ya daura alhakin boye kayan Tallafin Korona da wasu gwamnoni su ka yi a kan Shugaba Muhammadu Buhari. DABO …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta cafke wani Boka da ake zarginsa da neman matasa su kawo masa idanuwar jarirai domin yayi tsafi da su a unguwar Hotoro ta birnin …
-
Rahotanni daga birnin tarayyar Abuja, sun tabbatar da cewar wasu da ba a san ko suwaye ba sun fasa wani rumbum ajiyar Kayan Abincin Korona a garin. Mutanen sun fasa …
-
A kalla mutum 6 ne suka rasa ransu da dama suka jikkata a yayin da ake turmutsutsun wawusar kayan abincin tallafin Korona a garin Jalingo na jihar Taraba. A jiya …
-
Wasu da ba a san ko suwaye ba, sun yi yunkurin afka wa rumbum da gwamnatin jihar Bauchi ta ajiye kayan abincin jihar na tallafin Korona a yau Lahadi. Gwamnan …
-
Gwamnatin jihar Zamfara da Gwamna Bello Muhammad Matawalle yake jagoranta ta fara rarraba kayan abinci na tallafin Korona a jihar, a yau Lahadi, DABO FM ta tabbatar. Hakan na zuwa …
-
Jarumin Kannywood Ali Nuhu ya na shan rubdugu daga matasan arewacin Najeriya a shafin sada zumuntar nan na Twitter. Hakan na zuwa ne sakamakon furucin da jarumin ya yi kan …
-
Labarai
Abdullahi Umar Sani Fagge, Abdulmalik Ja’afar Mahmud – ‘Ya’yan malaman Kano da suka rasu a makon nan
A cikin wannan makon da muke bankwana da shi, an samu rashin wasu daga cikin ‘ya’yan fitattun malaman Musulunci na jihar Kano. DABO FM ta tattara cewar ‘dan Sheikh Dr …
-
Mayakan ta’addanci na kungiyar Boko Haram sun sake afka wa tawagar gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum da safiyar yau Lahadi. Hakan na zuwa ne kwana biyu bayan mayakan kungiyar …
-
Wasu rahotanni daga Jaridar yanar gizo ta Premium Times, sun bayyana cewa gwamna El- Rufai ya yi fatali da jerin sunayen da majalissar nadin Sarki ta aike masa. Kazalika sun …
-
A cikin makon da muke bankwana da shi, ga ma’abota amfani da Facebook za su ga yadda mutane ke wallafa hotunan dauki da kanka, su zaro idanu tare da rataya …
-
Mayakan kungiyar Boko Haram sun sake afka wa tawagar gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum a karo na biyu. Rahotannin sun ce mayakan sun afka wa tawagar gwamnan a kusa da …
-
Majalissar Dokoki ta jihar Kano ta amince da yi wa dokar Majalissar Sarakunan jihar Kano kwaskwarima. Majalissar ta amince da kudurin gwamnati na nada sarkin Kano a matsayin shugaban majalissar …
-
Fitaccen mawakin siyasar, Dauda Adamu Abdullahi wanda aka fi sani da Rarara, ya bai wa ma shirin fina-finan Kannywood, Abubakar Bashir Mai Shadda dankareriyar motar zamani, DABO FM ta tabbatar. …
-
A tsarin da aka dauka na bikin da ake yi masa hidumar tarurruka, akan saka sauti domin jin dadin mahalarta har ma su taka su rausaya. Bikin Hanan Buhari, ‘yar …
-
BincikeLabarai
‘Yan Sanda sun cafke Faston da ake zargi da sace Sadiya Idris tare da canza mata addini
Rundunar ‘yan sanda jihar Kaduna ta tabbatar da kamun wani malamin addinin Kiristanci, Pastor Jonah Gangas da ake zargi da sace wata yarinya ‘yar asalin jihar Kaduna. Tin a ranar …
-
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Kano ta sanar da fara tantance masu son shiga aikin dan sanda. Hukumar ta ce za a tantance mutanen a Wuri Shedikwatar manyan ‘yan …
-
Ranar 15 ga Agusta kowacce shekara, rana ce da kasar Indiya ke murnar samun ‘yancin Kai daga turawan mulkin mallaka na kasar Burtaniya. A yau 15 ga Agusta 2020, kasar …
-
Rundunar ‘yan sanda Najeriya a jihar RIbas ta kama wani magidanci da zargin cefanar da jaririnsa jim kadan bayan mai dakinsa ta haifa masa shi. Rahotanni sun ce mutumin da …
-
Fitaccen mawakin Hausa Hip-hop, Amir Hassan dan asalin jihar Kano da ake yi wa lakabi da dan autan mawakan arewa da Allah ya yi wa rasuwa a shekarar 2017 ya …
