Masarautar jihar Kano karkashin Mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero ta yi kunnen ƙashi ga umarnin da wata babbar kotu a Kano ta bayar na dakatar da masarautar daga cefanar …
Ina jin kamar na kashe kaina saboda ƙuncin da na ke ciki – Ummi Zeezee
Tsohuwar shahararriyar ‘yar wasan kwaikwayo a masana’antar Kannywood, Ummi Ibrahim, ta bayyana cewar tana cikin rayuwar ƙunci. Jarumar da aka fi sani da Ummi Zeezee ta ce a yanzu tana …
Buhari ya yi jimamin rasuwar Dangalan, ya bayyanashi a matsayin mutum mai tsari da ka’ida
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna jimaminsa ga rasuwar gwarzon dan siyasa, daya daga Iyayen NEPU da PRP, Muhammadu Dauda Dangalan da ya rasu a ranar Asabar. Shugaban ya fitar …
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje ya bayyana rasuwar Dattijo Dauda Dangalan a matsayin babban rashi a Kano da Najeriya. A cikin sakon ta’aziyyar da gwamnan ya aike wa iyalan …
Allah Ya yi wa Alhaji Muhammadu Dauda Dangalan, daya daga cikin iyayen jami’iyyar NEPU rasuwa. Babban ‘dan mamacin, Alhaji Ali Baba Muhammad ne ya shaida wa DABO FM. Ya rasu …
A Gaggauce: Ƴan binduga sun sace ɗalibai mata da ba a san adadinsu ba a Kaduna
Wasu yan bindiga sun kutsa cikin makarantar Federal College of Forestry Mechanism da ke Mando a jihar Kaduna. BBC ta bayyana cewar yan bindugar sun ɗauki ɗalibai mata kaɗai a …
Yanzu-yanzu: Sheikh Abduljabbar ya karɓi gayyatar yin muƙabala da wasu malaman Kano
Gwamnatin jihar Kano ta aike da goron gayyatar zama mukabala tsakankin Sheikh Abduljabbar da wasu malamai a jihar Kano. DABO FM ta tattara cewar Kwamishinan addinai na jihar Kano, Dr …
An saki yan matan nan da aka sace a makarantar kwana ta ‘yan mata da ke gari Jangebe da ke jihar Zamfara. Rahotanni sun tabbatar da cewa yanzu haka daliban …
Yan Bindiga sun sake harar wata makaranta a Kagara, sun sace mutum 7
Yan bindiga sun sake koma wa garin Kagara da ke jihar Neja a Najeriya, sun sace mutum 7. Rahotanni sun bayyana cewa yan bindigar sun afka makarantar GTC Kagara da …
Ganduje ya sanya ranar muƙabala tsakanin Malaman Kano da Sheikh Abduljabbar
Gwamnatin jihar Kano ta sanya ranar yin mukabala tsakanin Sheikh Abduljabbar Sheikh Nasiru da wasu malaman jihar Kano. DABO FM ta tattara cewar gwamnatin ta sanya ranar 7 ga watan …
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar ya sallami Salihu Tanko Yakasai daga mukaminsa na hadiminsa a kafofin yada labarai. DABO FM ta tattara cewar gwamnatin ta sanar da korar Yakasai …
Jami’an DSS sun ‘kama’ Salihu Tanko Yakasai bayan kalaman sukar Buhari
Rahotanni daga wasu majiyoyi sun tabbatar da batan Salihu Tanko Yakasai, daya daga cikin mashawartan gwamnan Kano, Dr Abdullahi Ganduje. Salihu ya yi tsokacin ne bayan labaran sace ‘yan mata …
Rahotanni sun tabbatar da wani hari da yan bindiga su ka kai a jihar Zamfara in da suka sace dalibai mata sama da 300. Hakan na zuwa ne kwana 8 …
Abubuwan fashewa sun fashe a Igabin jihar Kaduna, sun jikkata yara 7
Wasu abubuwan fashe da ba a san ko mene ne ba sun tashi a unguwar Mangwaro ta jihar Kaduna. Rahotanni sun bayyana cewar fashewar abubuwan ya yi sanadiyyar jikkata wasu …
Ibadan: An cigaba da afka wa Hausawa a harin ta’addanci, an kona shaguna da Masallatai
An cigaba da afka wa Hausawa da ke jihar Oyo a shagunansu da ke kasuwar Sasa a jihar. ‘Yan ta’addar sun cigaba da kona shaguna da da masallatai mallakar mutanen …
Mawaƙi Peter Okoye ‘Psquare’ ya yi Allah-wadai da kisan Hausawa a ta’addancin Ibadan
Mawakin Peter Okoye na tsohon kamfanin Square Records da aka fi sani da PSquare, ya yi Allah-wadai da kisan da a ka yi wa Hausa a birnin Ibadan na jihar …
Faruk Adamu Kperogi, ɗaya daga fitattun tsofaffin ‘yan jarida a Najeriya ya ce shugaba Muhammadu Buhari yana ingiza wutar yakin basasa kasar. Kperogi, yanzu haka malami a sashin koyar da …
A Gaggauce: Ganduje ya sanya wurin da za a yi muhawara tsakanin malaman Kano da Sheikh Abduljabbar
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da wurin da za a zauna domin tsefe aya daga tsakuwa tsakanin malaman jihar Kano da Sheikh Abduljabbar Sheikh Nasiru Kabara. Tin dai a makon …
Ƙungiyar Kano Pillars da a ke wa take da ‘Sai Masu Gida’ sun samu nasara a kan takwararsu ta Ifeanyi Ubah a yau Litinin a gasar Firimiya League ta Najeriya. …
Tankar mai ta kone Almajirai 3, matar aure da wasu mutum 8 a yayin ɗiban fetur bayan motar ta faɗi
Rahotanni sun bayyana yadda wasu al’amajirai guda 3 tare da wasu mutum 8 suka kone kurmus yayin da wata tankar mai ta kama da wuta a unguwar Gawu da ke …
