A kalla mutane 50,000 ne suka nemi aikin koyarwa da ake neman mutane 1000 kacal lokacin da gwamnatin jihar Legas ta sanar da shirin daukar Malamai. Suru Avoseh, ma’aikaci a …
Dabo Online
-
LabaraiManyan Labarai
Zaria: Kansilolin da suka sanya hannun tsige shugaban karamar hukumar sun janye
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDABO FM ta bincika cewar har kawo yanzu, shugaban karamar hukumar Zaria, Engr Aliyu Idris Ibrahim, bai sauka daga kan kujerarshi ba duk da cewar Majalissar Kansiloli ta tsige shi. …
-
‘Shugaban Talakawa’, Shamsuddin Kura, daga cikin sojojin baka a jihar Kano, ya bayyana shugaba Buhari a matsayin wanda yake wasa da hankulan talkawana Najeriya. Da yake bayyana haka a shirin …
-
Babban mai shari’a, Ibrahim Mai Kaita ya rasu a yau Lahadi bayan jinya a babban asibiti dake Abuja. Rahotanni sun bayyana yacce Alkali ya kwanta a asibiti biyo bayan hatsarin …
-
Masana tarihi sun bayyana yaren Hausa a matsayin yaren da Misiriwan zamanin Fir’auna suka yi amfani dashi. Bayan wani rahoto da sashin Hausa na rediyon DW ya fitar akan batun, …
-
Tarihi
Tarihi: Lokacin da ake sanar da dauke Wutar Lantarki a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA lokacin da ake cigaba da samun matsalolin rashin wutar Lantarki a Najeriya ta awa 24, DABO FM ta binciko lokacin da ake sanar da dauke wuta a Najeriya. A …
-
Siyasa
Yacce haduwar ‘Abba Gida-Gida’ da wakilan Ganduje ta kasance cikin aminci
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWakilan gwamnan Kano, Dr Abdullahi Ganduje da na dan takarar gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, sun hadu cikin farin da annashuwa yayin saukarsu a filin tashi da saukar jirage na …
-
Labarai
An kama malamin Firame da yayi wa dalibinshi mai shekaru 8 ta’adin fyade a Bauchi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA jihar Bauchi a arewacin Najeriya, an zargi wani malamin makarantar Firamare, Haruna Aliyu, mai shekaru 45 yi wa wani dalibinshi mai shekaru 8 luwadi. An zargin malamin da ba’a …
-
Labarai
Tsananin sanyi da hazo ya tilasta mutane zaman gida a jihar Jigawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYanayin sanyi da hazo, a ranar Asabar ya sanya mutane a garin Dutse na jihar jihar Jigawa zaman gida, kamar yacce kamfanin dillancin labaran Najeriya ya tabbatar. Wakilin kamfanin, wanda …
-
Kasar Iran ta bayyana cewar jami’an tsaronta ne suka harbe jirgin kasar Ukraine da ya fadi a kasar tare da hallaka mutane 176. Sai dai kasar tace ba da gangan …
-
Labarai
Iran tace bada gangan ta harbo jirgin da ya kashe mutane 176 ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKasar Iran ta bayyana cewar jami’an tsaronta ne suka harbe jirgin kasar Ukraine da ya fadi a kasar tare da hallaka mutane 176. Sai dai kasar tace ba da gangan …
-
Babban LabariLabarai
Sarkin kasar Oman, Qaboos bin Said ya rasu bayan shekaru 50 kan mulki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSarkin kasar Oman, Sultan Qaboos bin Said, mai shekaru 79 a duniya ya rasu kamar yacce kamfanin rarraba labaran kasar da gidajen talabijin a kasar suka tabbatar a ranar Asabar. …
-
Labarai
Minsitar Lantarki ya bayyana dalilan rashin samun tsayayyar wuta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMinistan Lantarki , Injiniya Sale Mamman yace ana samar da isasshiyar wautar lantarki tare da cewar harkokin tura wutar lantarkin ya samu cigaba. Sai dai ministan ya bayyana cewa ana …
-
Fitaccen mawakin Hausa na zamani, Ali Isa Jita wanda aka fi sani da Ali Jita, ya jagoranci rarrabawa ‘Alamjirai’ riguna na sanyi a jihar Kano. Da yake bayyanawa a shafinshi …
-
LabaraiManyan Labarai
Har yanzu shugaban karamar hukumar Zaria da Kansiloli suka tsige bai sauka ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDABO FM ta bincika cewar har kawo yanzu, shugaban karamar hukumar Zaria, Engr Aliyu Idris Ibrahim, bai sauka daga kan kujerarshi ba duk da cewar Majalissar Kansiloli ta tsige shi. …
-
Labarai
Tambuwal na Sokoto ya bayar da umarnin fara biyan sabon albashi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Sokoto, Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya bayar da umarnin fara biyan ma’aikatan jihar da sabon albashin N30,000 na mafi karanci. Gwamnan ya bayyana haka ne a ranar 10 …
-
Rahotanni sun bayyana yacce wasu da ake zargin mayakan ta’addancin Boko Haram sun yanke wasu bayin Allah guda 3 a kan babban titin Maiduguri zuwa Damaturu. Majiyoyi daga jami’an tsaro …
-
Labarai
Yanzu yanzu: Mayakan Boko Haram sun sace Sojoji 4 da ‘yan sanda 2
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotanni daga Jaridar The Cable sun bayyana cewa mayakan kungiyar ‘yan ta’addar Boko Haram sun sace jami’an Sojin Najeriya guda 4 da ‘yan sanda guda biyu. Majiyoyin sun bayyanawa jaridar …
-
Jami’ar Bayero dake jihar Kano ta rage kudaden dakunan kwanan Dalibai ‘yan asalin Najeriya dake karatu da a makarantar. Jaridar KANO FOCUS ta rawaito cewar a baya jami’ar ta kara …
-
Labarai
Lauya ya kai gwamnatin Najeriya Kotu bisa bukatar cire rubutun Ajami daga jikin Naira
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani lauya mai rajin kare hakkin biladama, Chief Malcolm Omirhobo ya mika gwamnatin Najeriya gaban kuliya da bukatar cire rubutun da ya kira Larabci daga jikin tambarin Sojin Najeriya da …
