Tsohon dan wasan kwallon kafa ta kasar Germany, Mesut Ozil ya bayyana yardar a matsayin garkuwa da take taimakonshi a rayuwa. Dan wasan dake taka leda a kungiyar kwallon kafa …
Dabo Online
-
Labarai
Buhari zai bar Najeriya zuwa Landan kafin yanke hukuncin zaben Kano, Bauchi da Sokoto
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar Juma’a, shugaba Muhammadu Buhari zai bar Najeriya zuwa birnin Landan domin halartar taron zuba hannayen jari tsakanin Burtaniya da kasashen Afirika a ranar 20 ga watan Janairu. Mai …
-
Labarai
Amincewa da rundunar ‘Amotekun’ tamkar rasa damar shugabancin kasa ne – Miyetti Allah ga Yarabawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wani yunkuri na nuna goyon bayan adawa da rundunar Amotekun, kungiyar Miyetti Allah kautal hore ta yi wani kakkausan gargadi ga gwamnonin Kudu maso yammacin Najeriya bisa kaddamar da …
-
Rahotanni daga iyalan Hajiya Zahra’u Aliyu, sun bayyana DABO FM dawowarta gida bayan da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da ita. DABO FM ta tattara cewar da asubahin ranar Asabar, …
-
Wasanni
An samu raunuka da dama bayan farwa magoya bayan Kano Pillars a Katsina
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWasu fusatattu matasa da ake zargin magoya bayan kungiyar kwallon kafan Katsina United ne sun tsare yan wasa da ma’aikatan kungiyar na tsawon awanni bayan tashi daga yin canjaras a …
-
Labarai
Gwamnatin Tarayya ta gargadi shuwagabanni akan furta zantuka ‘yadda suka ga dama’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin shugaba Muhammadu Buhari, ta gargadi shuwagabanni da jami’iyyu da su kiyaye harsunansu wajen yin magana. Gwamnatin ta bayyana haka ne cikin wata sanarwa da kakakin fadar gwamnatin Mallam Garba …
-
LabaraiTaskar Matasa
Mun kafa Gidauniyar Hadiyatul Khair domin kawo karshen talauci – Mufidah Fari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugabar gudanarwar Gidauniyar Hadeeyatul Khair, ta bayyana cewa sun kafa kungiyar ne a wani mataki na taimakawa al’umma tare da kawo karshen talauci a yankin Arewacin Najeriya. DABO FM ta …
-
Tarihi
Taskar Magabata: Tarihin mutuwar Sardauna shekaru 54 da suka gabata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA yau Laraba, 15 ga watan Janairun, 2020, mai girma, Sir Ahmadu Bello, Sardauna ya cika shekaru 56 bayan da Manjo Nzeogwu ya kashe shi. DABO FM tayi waiwaye a …
-
Labarai
Da dumi-dumi: Yan bindiga sun afka kan tawagar Sarkin Pataskum, sun kashe ‘yan tawagarshi 3
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYan Bindiga sun afkawa tawagar mai martaba Sarkin Pataskum, Alhaji Umaru Bubaram a kan hanyar titin Kaduna- Zariya. Tini dai mutane 3 daga cikin hadiman Sarkin suka rasa rayukansu. Rahotanni …
-
Labarai
Kotun Koli ta karbe kujerar gwamna daga PDP ta ba wa APC mai mulki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun kolin Najeriya, ta tsige gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha daga matsayinshi na gwamnan jihar Imo, ta tabbatar da Sanata Hope Uzodimma na APC a matsayin wanda ya lashe zaben …
-
Hukumomin kasar Indiya sun bayar da hutu domin zagoyowar ranar da ake kiranta Uttarayan ko kuma Makar Sankrati, ranar ce da suke sadaukar da ita ga wani abun bautarsu mai …
-
Labarai
Jamhuriyar Nijar ta cire shugaban Sojinta bayan hare-hare sunyi tsamari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Jamhuriyar Nijar, Muhammadu Issoufou, ya tsige shugaban rundunar sojin bayan tsanantar hare haren mayakan ta’addanci. A ‘yan kwanakin nan, kasar ta fuskancin muggan hare-haren guda biyu da sukayi sanadiyyar …
-
Labarai
Ko kunsan dan Majalissar Tarayyar da yafi kowanne gabatar da kudurin al’ummarsa a zauren Majalissar?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBayan wani bincike da ya bayyana cewar mafi ya yawan ‘yan majalissun wakilan suna zaman kashe wando ne a zauren Majalissa, DABO FM ta binciko dan Majalissar da ya kai …
-
CJN Tanko Muhammad ya dage zaman yanke hukuncin zaben Gwamnoni zuwa gobe Talata. Hakan na zuwa ne bayan dakatar da cigaba da zaman shari’ar har sau biyu. Alkalin ya dakatar …
-
Rahotannin da suke shigowa yanzu daga babbar kotun Najeriya, Daily Trust ta bayyana cewar alkalin alkalai ya dakatar da shari’ar gwamnan jihar Kano, Dr Ganduje da Abba Kabiru Yusuf na …
-
Labarai
Alkalin alkalan Najeriya ya dakatar da shari’ar zaben gwamnoni na wucin gadi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAlkalin alkalan Najeriya ya dakatar da cigaba da sauraron daukaka karar zabubbukan gwamnoni da ake gudanarwa a yanzu haka. Dakatarwar tazo ne biyo bayan cunkuso da tururuwan mutane da suka …
-
Labarai
Hotunan da Hanan Buhari ta fara dauka bayan kama sana’a a Bauchi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineUwargidan shugaba Buhari, Hajiya Aisha Muhammadu Buhari, ta wallafa bidiyo a shafukanta na sada zumunta mai dauke da hotunan da tayi nunin cewar ‘yarta Hanan Muhammadu Buhari ce ta dauki …
-
Labarai
An kwantar da gwaman Bauchi, Bala Muhammad a asibiti a birnin Landan
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad, yana kwance domin neman magani a wani asibiti dake birnin Landan na kasar Burtaniya. Hakan na kunshe a wata sanarwa da mataimakin gwamnan kan labarai, …
-
Labarai
Dan Majalissar wakilai daya tilo da ya kai kudiri 34 bayan rantsar da majalissa ta 9
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBayan wani bincike da ya bayyana cewar mafi ya yawan ‘yan majalissun wakilan suna zaman kashe wando ne a zauren Majalissa, DABO FM ta binciko dan Majalissar da ya kai …
-
LabaraiNishadi
Mawakan ‘Hip-Hop’ 2 sun gina titi mai tsawon kilomita 2.5 a jiharsu ta Anambra
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitattun mawakan Najeriya, Kcee da dan uwanshi E-Money, suna gina titi da tsawonshi ya kai kilomita 2.5 a garinsu na Uli dake jihar Anambra. Kcee fitaccen mawakin da yayi wakar …
