A kalla sojojin Najeriya 20 da farar hulla sama da 40 ne suka rasa rayukansu a hare-hare guda biyu da kungiyar Boko Haram ta dauki alhakin kai wa a ranar …
Dabo Online
-
Labarai
Noma: Gwamnati ta amince da kashe Naira biliyan 13 a feshin maganin kwari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaipur, India (DABO FM) – Gwamnatin tarayyar Najeriya ta amince da kashe da kashe Naira biliyan 13 domin kashe kwari a gonakin jihohi 12. Jihohin da zasu amfana da kudaden …
-
Labarai
Sojojin Najeriya sun afka wa kwamitin yaki da Kwabid-19 a Borno, sun kashe 1 da raunata 4
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaipur, India (DABO FM) – A ranar Asabar, dakarun Sojin Najeriya sun afka wa jami’an yaki da cutar Kwabid-19 da gwamnatin jihar Borno ta kafa ciki har da kwamishina a …
-
Taskar Malamai
‘Ba Allah wadai za ka yi akan kisa a Arewa ba, idan baza ka iya daukar mataki ba, ka sauka’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaipur, India (DABO FM) – Sheikh Nuru Khalid, fitaccen malamin adddinin Islama ya nuna takaicin kalaman shugaba Muhammadu Buhari da ya ce ya saba yi duk lokacin da aka kashe …
-
Labarai
Halin da ake ciki yanzu ya nuna babu shugabanci a Najeriya – Buba Galadima
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaipur, India (DABO FM) – Alhaji Buba Galadima, babban mai hamayya da gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewar Najeriya ta tsinci kanta a yanayi na rashin shugabanci. Buba Galadima …
-
LabaraiTaskar Malamai
‘In da Jonathan ko wani dan Kudu ne ke mulki, da an ce shirya kashe-kashe ake don cutar Arewa’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaipur, India (DABO FM) – Sheikh Jabir Sani Mai Hula, fitaccen malamin addinin Islama a Najeriya, ya magantu kan yadda a ke kisan kiyashi a yankin arewacin Najeriya a ƙarƙashin …
-
LabaraiSiyasa
Ku rika nuna ‘yan ta’addar da kuka kashe – Shehu Sani ga gwamnati tarayya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaipur, India (DABO FM) – Tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani ya bukaci gwamnatin Najeriya da ta rika nuna wa ‘yan Najeriya ‘yan ta’addar da yace kullin take ikirarin kashewa. DABO …
-
Labarai
Bayelsa: Mata ta kwararawa mijinta tafasasshen ruwa saboda ya je daukota da wuri
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRAJASTHAN: Wata mata a jihar Bayelsa ta kwararawa mijinta tafasashen ruwan zafi bayan sun matsala tsakaninsu. Rahotanni daga The Guardian sun ce matar da yanzu haka ta tsere, ta kwararawa …
-
Labarai
‘Buhari ya dakatar da dokar cin gashin ‘yan majalissun jiha da bangaren shari’a’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRAJASTHAN: Shugaba Muhammad Buhari ya jinkirtar da dokar bai wa ‘yan majalissun jihohi da bangaren shari’a damar cin gashin kansu, cewar Mista Kayode Fayemi, gwamnan jihar Ekiti. Gwamnan ya bayyana …
-
Labarai
Masu kwacen waya a Kano sun caccaka wa wani almakashi da adda a kirji
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRAJASTHAN: Rundunar ‘yan sanda reshen jihar Kano sun bayyana kama wasu mutane biyu da aka zarga da caccaka wa wani mutum almakashi da adda a kirji, suka kuma kwace masa …
-
RAJASTHAN: Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i, ya bayyana cewar kafin lokacin damuna, zasu shafe ayyukan ta’addanci da ‘yan ta’addar. Gwamnan ya bai wa manoma tabbacin cewar za su yi …
-
Labarai
Kano: Duk da dokar kulle, ‘yan sanda sun cafke mutane 97 a gidan Rawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRAJASTHAN: Rundunar ‘yan sanda reshen jihar Kano ta bayyana cafke mutane 97 bisa zuwa gidan rawa na dare da ake kira ‘Night Club’ a jihar Kano duk da dokar zama …
-
RAJASTHAN: Mahaifin fitaccen jarumi a masana’antar Kannywood, Ali Nuhu, ya rasu a yau Litinin, DABO FM ta tabbatar. Hakan na kunshe a cikin wata sanarwa da abokin sana’ar jarumin, Adam …
-
Kiwon LafiyaLabarai
‘Yan majalissun jiha guda 5 a Gombe sun kamu da cutar Kwabid19
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRAJASTHAN: ‘Yan majalissar jiha guda biyar a jihar Gombe sun kamu da cutar Kwabid19, wata majiya ta tabbatar wa da Solacebase.ng. Solacebase ta rawaito cewar ‘yan majalissun guda biyar suna …
-
RAJASTHAN: Ranar 8 ga watan Yuni, rana ce mai matukar tarihi a Najeriya duba da irin abubuwa da suka taba faruwa a irin ranar. Ba iya Najeriya, ranar ta na …
-
RAJASTHAN: Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i, ya bayyana cewar akwai gwamnoni da ke cogen adadin wadanda cutar Kwabid19 ta kama a jihohinsu. Gwamnan ya bayyana haka ne cikin wani …
-
Labarai
NNPC ta fara ginin katafaren asibiti da zai laƙume biliyan 21 a Katsina
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRAJASTHAN: Babban daraktan NNPC, Mallam Mele Kyari, a ranar Asabar, ya kaddamar da fara ginin asibiti mai gadaje 200 da zai kula da cututtuka da ke yaduwa tsakanin jama’a a …
-
Labarai
A sha’anin tsaro yakamata gwamnati ta bayar da muhimmanci ba Korona ba – Kazaure
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRAJASTHAN: Hon Muhammad Gudaji Kazaure, dan majalissar tarayya a Najeriya, ya ce matsalar tsaro da ake fama da ita a Najeriya ta fi ta annobar Koronabairas. Dan majalissar da ke …
-
An samu tashin gobara a fadar shugaban Najeriya ‘Presidential Villa’ da ke birnin Abuja a ranar Alhamis. Sai dai babban mataimakin shugaba Muhammad Buhari a fannin yada labarai, Garba Shehu, …
-
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya bai wa al’ummar Kano hakuri sakamakon sanya dokar zaman gidan dole da gwamnatin tayi domin dakile yaduwar cutar Kwabid19. Gwamnan ya yi …
