Assalamu alaikum Idan muka dauki kalmar alkibla muka bude ma’anarta, a taikaice za mu iya cewa kalmar na nufin fuskantar wani bangare da zai iya zama bagire na madogarar wani …
Dabo Online
-
Ra’ayoyi: DAGA NA GABA… Tare da Ahmad Muhammad Nass. RAYUWA= Wata aba ce mai matukar muhimmancin gaske ga kowace halitta, musamman halittu ma’abota hankali, abin nufi dan’am da aljanu. Domin …
-
FadakarwaRa'ayoyi
‘Da ciwon ‘ya mace na ‘ya mace ne, da mata sun riƙa aura wa maza ƙawayensu’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineNASIHA GA MATA tare da Zainab Muhammad Michika. • Da ace mata na imani da kaddara kamar yadda ya kamata su san cewa komai rubutacce ne awajen Allah. Su gane …
-
Labarai
Buhari, Tinubu da makomar Siyasar Hausa-Fulani a Najeriya, Daga Sen Aliyu Madaki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAliyu Sani Madaki Tarihin siyasa a Najeriya ya nuna cewa,akwai rashin jituwa a siyasan ce,tsakanin Hausa/Fulani da Mutanan Kudu Maso Yamma (South West) wannan rashin jitiwa ya faru tun lokacin …
-
Allah Ya yi wa Ajimobi ABiola, tsohon gwamnan jihar Oyo rasuwa. Ya rasu bayan shafe kwanaki da yawa a cikin dakin jinya na masu bukatar kulawa ta musamman bayan an …
-
Rahotanni sun tabbatar da wani yaro mai shekara 5 kacal a duniya da ya kamu da cutar Kwabid-19 a jihar Niger. Yaron da yake a karamar hukumar Chanchaga yana daga …
-
Labarai
Tsohon kwamishinan Kano, Muazu Magaji ya caccaki gwamnatin tarayya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon kwamishinan ayyuka da tsara birane na jihar Kano, Muazu Magaji Dan Sarauniya, ya caccaki gwamnatin tarayya. Tsohon kwamishinan ya yi martanin ne bayan da gwamnatin tarayya ta yi kakkausan …
-
A cikin makon nan, alamu sun nuna akwai wata kyakkyawar alaka da take tsakanin taurarin fim na masana’antar Kannywood, jarumi Adam Zango da jaruma Hadiza Gabon. DABO FM ta tattara …
-
Labarai
‘Jami’an tsaro su na barazanar kisa idan aka hana su cin hanci’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaipur, India (DABO FM) – Wasu daga cikin direbobin manyan motoci dake bin manyan titunan Najeriya, sun koka kan yadda suka ce jami’an tsaro a kan hanya suke tilasta musu …
-
Kiwon LafiyaLabarai
An samu maganin Kwabid-19 a Indiya, ya warkar da mutum sama da…
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaipur , India (DABO FM) – Kamfanin maganin gargajiya na Pantanjali na kasar Indiya ya kaddamar da maganin Koronabairas mai sunan ‘Coronil and Swasari’. A taron manema labarai da kamfanin …
-
Labarai
Sarkin Musulmi ya sanar da ranar Talata a matsayin 1 ga watan Dhul-Qadah
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai alfarma Sarkin Musulmi, Abubakar Saad III, ya sanar da ranar Talata, 23 ga watan Yuni a matsayin ranar 1 ga watan Dhul Hajji na shekarar 1441 bayan Hijira. Cikin …
-
Labarai
An wayi gari da Kusufin Rana a nahiyar Asiya, akwai hasashen faruwa a Afirka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaipur, India (DABO FM) – A sassan nahiyar Asia, yau Lahadi, 21 ga watan Yuni 2020, an samu kusufin Rana, kamar yadda masu hasashen masana yanayi suka ayyana. Masanan sun …
-
Labarai
Mukaddashin mataimakin shugaban Jami’ar BUK, Farfesa Haruna Wakili ya rasu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAllah Ya yi wa mataimakin-mataimakin shugaban babbar jami’ar Bayero dake Kano, Farfesa Haruna Wakili Haruna Wasu daga cikin makusantan malamin ne suka bayyanawa DABO FM rasuwar malamin a yau Asabar …
-
Hukumar Lafiya ta Duniya ‘WHO’ ta ayyana cewa a yanzu babu sauran cutar Shan Inna da ta rage a Najeriya. DABO FM ta tattara cewar a ranar Alhamis, hukumar WHO …
-
Labarai
Yanzu-yanzu: Ajimobi Abiola, sabon shugaban riko na APC yana nan da rai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSabon shugaban riko na jami’iyyar APC, Ajimobi ABiola ya na nan da ranshi cikin koshin lafiya, babban mataimakinsa a fannin yada labarai, Bolaji Tunji ne ya tabbatar da haka. Kazalika …
-
Jaipur, India (DABO FM) – Biyo bayan rikice-rikicen da suka barke tsakanin ‘ya’yan jami’iyyar APC da ta kai ga ficewar gwamnan daga jam’iyyar, wasu daga manyan ‘yan jami’iyyar a jihar …
-
Babban LabariLabarai
Kyaftin ya sa ‘yan daba sun yi wa takwaranshi Kyaftin dukan kawo wuka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYanzu haka Jami’an rundunar soji ta makarantar horas da kwaratan soji da ke Zariya sun dukufa wurin binciko gaskiyar lamarin da ya faru tsakanin wasu masu rike da mukaman Kaftin …
-
Labarai
Za a cigaba da rufe wuraren wasannin kwallon kafa – Gwamnatin tarayya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayya ta ce za a cigaba da rufe dukkanin al’amuran wasanni musamman na kwallon kafa a Najeriya har sai ta bayar da umarnin cigaba. Shugaban kwamitin yaki da cutar …
-
Ra'ayoyi
‘Idan Malamai na Allah basu farga ba, shedanun malamai za su cefanar da Musulunci’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRa’ayoyi: Idan Malamai na Allah basu farga ba, shedanun malamai za su cefanar da Musulunci, Daga Umar Aliyu Fagge. Ilimi, tunani da hankali sune matakin farko da mutum yake amfani …
-
Labarai
Bude gidajen kallon kwallon kafa da Ganduje ya yi a Kano ya bar baya da ƙura
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTin bayan da gwamnanan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje ya amince da bude gidajen kallon kwallon kafa a jihar, al’ummar ciki da wajen jihar suke da cece-kuce. DABO FM ta …
