Ma’aikatar Ilimi ta Najeriya ta ce har yanz babu ranar da aka fitar domin komawa makarantu. Hakan na zuwa bayan da wasu gidajen labarai suka fitar cewar ranar 13 ga …
Dabo Online
-
Taskar Malamai
Sheikh Gumi ya sake jaddada bidi’anci azumin ‘Sittu Shawwal’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRAJASTHAN: Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, malamin addinn Islama a Najeriya, ya sake jaddada bidi’ancin yin azumin ‘Sittu Shawwal’ bisa fahimtar Imam Malik (Allah Ya kara yadda a gareshi), kamar yadda …
-
RAJASTHAN: Sanarwa da gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya fitar ta hannun kwamishinan yada labarai, Muhammadu Garba ya fitar, yace har yanzu akwai dokar zaman gida a jihar …
-
Labarai
Ganduje ya amince a bude dukkan kasuwannin Kano ranakun bude gari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRAJASTHAN: Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya amince da bude dukkanin kasuwannin jihar Kano. Sai dai gwamnan ya ce za a bude kasuwannin ne a iya ranakun da …
-
Labarai
Gwamnatin tarayya ta sassauta dokar hana zirga-zirga, ta sahale bude masallatai da kasuwanni
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJAIPUR RAJASTHAN: Gwamnatin tarayya ta sassuata dokar hana zirga-zirga a Najeriya tare da sahalewar bude guraren bauta a fadin Najeriya baki daya. Dokar ta koma daga karfe 10 na dare …
-
Labarai
Masari ya amince a cigaba da gabatar da Sallar Juma’a a jihar Katsina
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya aminceda gabatar da Sallar Juma’a da zuwa Coci a ranakunJuma’a da Lahadi a fadin jihar. Sakataren gwamnatin jihar ta Katsina, Alhaji Mustapha Inuwa …
-
LabaraiManyan Labarai
Saudiyya za ta bude masallatai 90,000 da aka rufe sakamakon Kwabi-19
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMa’aikatar addinin Musulunci ta kasar Saudiyya ta tsunduma cikin shirin bude masalallati sama da 90,000 a fadin kasar domin cigaba da gudanar da ibadu. Hukumar tace tini ta fara wanke …
-
Ra'ayoyi
Hikimomi 10 akan gasar yi wa miji kara’in rawa, daga Nasiru Salisu Zango
by Dabo Onlineby Dabo OnlineNasir Salisu Zango :Hikimomi 10, Akan gasar yiwa miji kara’in rawa. 1..Kusan dukkan matan da naga fefen bidiyon su kosassu ne ko kuma ‘yan Duma Duma, muciya da zani kwalli …
-
Labarai
Yadda wasu jaruman Kannywood suka taimaka wa yaduwar labaran bogi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA dai dai lokacin da ake kokari kawar da yada labarun bogi a kafafen sadarwa, wasu daga cikin fitattun jarumai a Kannywood suna taimakawa wajen kara yaduwar labaran. DABO FM …
-
AzumiLabarai
Sheikh Dahiru Bauchi ya barranta ga umarnin Sarkin Musulmi, ya jagoranci Sallar Idi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Dahiru Usman Bauchi, jagoran darikar Tijjaniyya ta Najeriya, ya barranta da umarnin Sarkin Musulmi, ya jagoranci Sallar Idi a jihar Bauchi a Najeriya. A jiya Juma’a, mai alfarma Sarkin …
-
Labarai
Yanzu-yanzu: Masarautar Zazzau ta karyata sanar da ganin watan Shawwal, tace akwai azumi gobe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMasarautar Zazzau ta jihar Kaduna, ta karyata rahotannin da aka yadawa cewa ta sanar da ganin sabon watan Shawwal. DABO FM ta tattara cewar wani limami ne a Zaria, ne …
-
AzumiLabarai
24 ga watan Mayun 2020, Sallar Eid-el-Fitr – Sarkin Musulmai ya tabbtar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai alfarma Sarkin Musulmai, Abubakar Saad II ya tabbatar da rashin ganin watan Shawwal a fadin Najeriya, ya ayyana ranar Lahadi, 24 ga watan Mayu a matsayin ranar Sallar Idi …
-
AzumiLabarai
Yanzu-yanzu: Babu kyakkyawan rahoton ganin wata a Najeriya – Kwamitin ganin wata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKwamitin ganin wata a Najeriya, National Moonsighting Committee Nigeria, ya tabbatar da rashin samun cikakken rahotan ganin wata a fadin tarayyar Najeriya. DABO FM ta tattara cewar kwamitin ya bayyana …
-
Labarai
Buhari ya sanya hannu a dokar haramtawa gwamnoni rike kudin ‘yan majalissun jiha da masu Shari’a
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan dokar da zata haramtawa gwamonin jihohi rike kudaden majalissar jiha da kuma bangaren shari’a ta jiha. Shugaban ya sanar da haka ne a …
-
AzumiLabarai
Yanzu-yanzu: Saudiyya tabbatar da ranar Sallar Eid-Ul-Fitr
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKwamitin ganin wata na kasar Saudiyya ya tabbatar da rashin ganin jinjirin watan Shawwal a fadin kasar, ta kuma ce za a tashi da azumi a cike 30. Masarautar kasar …
-
Labarai
Sarkin Musulmi ya amince a gabatar da Sallar Idi a Masallatan Juma’a
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai alfarma sarkin Musulmin Najeriya, Abubakar Sa’ad III, ya yi ga Musulmi su gabatar da Sallar Idi a masallatan Juma’a na garuruwansu. DABO FM tattara cewar kiran ya shafi iya …
-
Labarai
Yanzu-yanzu: Sarkin Musulmi ya dakatar da gabatar da Sallar Idi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai alfarma Sarki Musulmi, Abubakar Saad III ya bayar da umarnin dakatar da gudanar da Sallar Idin karamar Sallah cikin jami’i wajen gari, gaba ko kan iyakar garuruwan a fadin …
-
Labarai
Kotu a Bayelsa ta yanke wa matashi Dahiru ‘Yellow’ hukuncin daurin shekara 26 a yari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata babbar Kotu dake da zamanta a jihar Bayelsa, ta yankewa matashi Dahiru Yellow hukuncin zaman gidan gyaran hali har tsawon shekaru 26. Kotun da take birnin Yenagua a karkashin …
-
Labarai
Gwamna Badaru ya amince da gabatar da Sallar Idi a jihar Jigawa, ya gindaya sharuda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Jigawa, Badaru Abubakar Talamiz, ya amince da a gabatar da Sallar Idi a fadin jihar tare Kwanaki kadan suka rage ranar da aka ware a addinin Musulunci domin …
-
Labarai
Na yafe wa masu zagi na amma ba zan kyale masu yi min ƙazafi ba – El-Rufai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai yace ya yafewa malaman da yace suna zaginshi i akan dokar fita a jihar Kaduna. DABO FM ta tattara cewar malaman addinai a jihar …
