Allah Ya yi wa tsohon wakilin karamar hukumar Fagge a majalissar tarayya, Hon Danlami Hamza rasuwa. Wani makusancin mamacin ya shaida wa DABO FM cewar tsohon dan majalissar ya rasu …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
Allah Ya yi wa tsohon wakilin karamar hukumar Fagge a majalissar tarayya, Hon Danlami Hamza rasuwa. Wani makusancin mamacin ya shaida wa DABO FM cewar tsohon dan majalissar ya rasu …
-
Amfanin Danyen Kwai Kwai ya na daga cikin nau’in abinci mafi kara lafiya a duniya. Yana dauke da sinadarai masu matukar muhimmanci da suke kara wa dan adam lafiya sosai. …
-
Labarai
Tin daga mukamin Sarkin Kwankwaso zuwa Makaman Karaye, mahaifina ya zauna da mutane lafiya – Kwankwaso
Kai tsaye: A rika sake loda wannan shafin domin ganin sabbin rahotanni. (Dukkanin magananganun na Rabiu Kwankwaso ne.) Amsar ko sakon ta’aziyyar Gwamna Ganduje ta iske shi: Kwankwaso: To gaskiya …
-
Dr Ado Muhammad Fagge, Rijistaran Kwalejin Kimiyya da fasaha ta jihar Kano ‘Kano Poly’ ya rasu. Wani makusancin mamacin ya shaida wa DABO FM cewar Rijistaran kwalejin ya rasu a …
-
Labarai
Allah Ya sa mutuwar mahaifin Kwankwaso ta zama silar daidaito a tsakaninsa da Ganduje -Muazu Magaji
Tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Injiya Mu’azu Magaji ya yi addu’ar don samun daidaito tsakanin tsohon gwamna Kano, Rabiu Kwankwaso da gwamna Dr Abdullahi Ganduje na jihar Kano. Tsohon …
-
Gwamnatin jihar Kano tare da gwamnan jihar, Dr Abdullahi Umar Ganduje sun mika sakon ta’aziyyarsu ga tsohon gwamnan jihar Engr Dr Rabi’u Musa Kwankwaso kan rasuwar mahaifinsa. Ranar Alhamis dai …
-
Shugaba Muhammadu Buhari ya mika sakon murnar bikin Kirsimeti ga al’ummar Najeriya musamman mabiya addinin Kiristanci. Buhari ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya fitar a shafukansa na …
-
Gwamnatin jihar Kaduna ta sake rufe makaratun jihar saboda fargabar sake barkewar cutar Korona a jihar. Ma’aikatar Ilimi ta jihar Kaduna ce ta sanar da rufe dukkanin makarantun jihar a …
-
Majalissar Dinki Duniya ta ce manoma 110 aka yi wa yankan rago a kauyen Zamarmari na jihar Borno. Mayakan Boko Haram dai ake zargi da aikata ta’addancin a kan manoman …
-
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi Allah-wadai da yankan ragon da wasu ‘yan binduga da ake zargin mayakan Boko Haram ne suka yi wa manoma a jihar Borno. DABO FM ta …
-
Rahotanni sun bayyana yadda kungiyar ta’addancin nan ta Boko Haram ta yi wa wasu manoma wadanda yawancin manoman shinkafa ne yankan rago garin Zamarmari da ke karamar hukumar Jere a …
-
Labarai
Tin da ba kwa so mazajenku su aure mu, za mu rika kai su dare in sun zo zance wajenmu – Wata Budurwa ta bayyana
Wata mai amfani da shafukan sada zumunta a Najeriya, Aisha Adam Gimbiya ta yi wani kira mai kama da kashedi kan cewa za su rika tsayar da masu zuwa zance …
-
Gwamnan jihar Nassarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa an kama mutum 9 da ake zarginsu da hannu kan sace wa da kuma kashe shugaban APC na jihar, Mista Phillip Tatari …
-
A kalla mutum 1,570 ne a ka yi garkuwa da su a Najeriya cikin kankanin lokacin da bai wuce watanni 11 ba, binciken Jaridar Daily Trust ne ya tabbatar da …
-
Ana zargin wani matashi a jihar Kano mai suna Anas Sa’idu da kashe wani yaro mai shekara 16 da ya sace a karamar hukumar Bebeji ta jihar Kano. DABO FM …
-
Wani matashi a jihar Kano mai suna Anas Sa’idu dan shekara 22, ya yi kira ga gwamnatin Kano da ta kashe shi ta hanyar rataya a bainar jama’a. Ana zarginsa …
-
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje ta tabbatar da baiwa tsohon kwamishinan ayyuka da gidaje, Engr Mu’azu Magaji mukami, kamar yadda DABO FM ta rawaito. Cikin …
-
An inganta da karfe 4:00 na yamma 29 ga Oktoba 2020. Gwamnatin Kano ta baiwa tsohon kwamishinan da ta kora, Engr Mu’azu Magaji sabon mukami bayan korarshi da ta yi …
-
Labarai
Ana rade-radin Pogba ya ‘daina’ buga wa Faransa kwallo saboda batancin ga Fiyayyen Halitta SAW
Rahotanni daga wasu jaridun gabashin duniya sun nuna cewar dan wasan kasar Paul Pogba ya dena buga wa kasar wasa. Hakan na zuwa ne bayan da kasar ta sanya hotunan …
