Sarkin Shanun Shinkafin jihar Zamfara, Dakta Sulaiman Shuaibu Shinkafi ya bayyana a wata hira da yayi da shashin Hausa na BBC, inda ya ce jami’an tsaro basa kawo musu daukin …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
‘Yan bindiga da ake zargi sun kai hari kauyukan Kware, Kurya da Kursasa da wasu makotan kauyukan karamar hukumar Shinkafi dake jihar Zamfara, harin da ya janyo rasa rayuka 42. …
-
Wata kungiyar ‘yan jam’iyyar APC mai suna All Progressive Youth Forum ta rubuta takardar koke ga uwar jam’iyyar ta kasa domin yin bincike kan abubuwan da suka faru a lokacin …
-
-
Manoma guda 10 sunyi asarar rayukansu a kauyen Kursara dake unguwar Kware a karamar hukumar Shinkafin jihar Zamafara a jiya Asabar. Manoman dai sun rasa ran nasu ne dai dai …
-
Wata shiyar Karatun Pharmacy na Pharm D, dake kasar Pakistan, tayi wani bincike akan kwakwalan mata da maza. Binciken ya nuna wasu abubuwa da kwakwalan mata suka fi na maza, …
-
Kasar Brunei bisa jagorancin masarautar kasar zata fara aiwatar da dokar hukunci kisa ya masu yin Luwadi, a shirye-shiryen kasar na gyaran wasu kundin tsarin kasar. Za’a fara aiwatar da …
-
Dan takarar Gwamnan jami’iyyar PDP ya lashe zaben Gwamnan jihar Adamawa. Hukumar INEC ta bayyana haka ne bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a jiya Alhamis 28/03/19. Alhaji …
-
Dan takarar Gwamna a inuwar jami’iyyar PDP, Bala Muhammad, ya lashe zaben Gwamna a jihar Bauchin Najeriya. Hukumar zabe ta bayyana Bala a matsayin wanda ya lashe zaben biyo bayan …
-
A dai dai lokacin da gwamnatin Kano take murnar lashe zaben da tayi, alkaluman wasu daga cikin jagororin tafiyar gwamnatin na nuna yunkuri wajen goyawa gwamna Ganduje baya domin cirewa …
-
Hukumar INeC ta bayyana Dr Abdullahi Ganduje a matsayin wanda ya lashe zaben jihar Kano. Ga yadda alkaluman zaben suke: APC: 1,033,695 PDP: 1,024,713 Tazarar kuri’a: 8,982
-
A cigaba da tattara sakamakon zaben wuraren da aka sake zabe a jihar Kano, INEC ta dage zaman zuwa 8 na safiyar Lahadi, 24/03/19. Baturen zaben ya bayyana hakan ne …
-
Rika loda shafin domin sabon rahoto GEZAWA LGA APC: 167 PDP: ………. KURA LGA APC: 807 PDP: 528 Total Reg Voters: 2580 Dawakin Kudu: (1 PU Only) APC: 248 …
-
-
Shugaban jami’iyyar APC na jihar Kano, Hon Abdullahi Abbas yace kiran da jami’iyyar PDP tayi na soke zaben da ake gudanarwa yau ba mai yiwuwa bane. Abdullahi Abbas, yayi wannan …
-
Labarai
Kano: PDP tayi kira ga INEC ta soke zaben da ake gudanarwa bisa al’amura marasa dadi da suka faru
Shugaban jami’iyyar PDP na jihar Kano yayi kira ga hukumar zabe ta INEC data soke zaben da ake gudanarwa yau a Kano. 23/03/19 Bichi yayi wannan kira ne a wani …
-
Hukumar yan sandan jihar Kano sun kama Kwamishinan Aiyuka na musamman, tsohon Ciyaman na karamar hukumar Birni, Hon Muntari Ishaq Yakasai. Jami’an ‘yan sandan sun kame Ishaq a mazabar Yalwa …
-
-
Zababben Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufa’i, ya bayyana cewa yana nan da ranshi kuma babu hatsarin daya ritsa dashi. Gwamnan ya bayyana haka ne a wata ganawa da yayi …
-
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje ta rabawa wasu daga cikin ma’aikatan hukumar zabe ta INEC filaye a jihar Kano. Jaridar Daily Nigerian ta rawaito daga …
