Daga shafin Yakubu Musa a facebook, inda yayi sharhi da tambihi game da maganganun wani malamin addinin Islama a jihar Kano. Yakubu Musa ya fara da cewa: “Amma shi wannan …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
Taskar Malamai
Rikicin Zamfara: Wallahi abinda yake faruwa yafi karfin Shugaba Buhari – Sheikh Abdallah Gadon Kaya
Fitattacen Malamin addinin Islama, Shiekh Abdallah Gadon Kaya yace abubuwan da suke faruwa na kashe-kashe da akeyi a jihar Zamfara yafi karfin shugaban Kasa Muhammadu Buhari. Da yake bayani a …
-
Kotun zabe a jihar Kano ta kaddamar da fara zaman sauraron kara a yau Alhamis, 04/04/2019. Alkalan da zasu jagoranci kararrakin sun hada da Mai shari’a Nayai Aganaba a matsayin …
-
Yau Alhamis da misalin karfe hudu da ‘yan dige-dige, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauki hanyar zuwa kasar Jordan. Shugaban zai halarci taro a babban birnin kasar na Amman tare …
-
Yau Alhamis 04/04/2019, rana ce da tayi daidai da ranar da tsohon Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abubakar Rimi ya rasu. Shekaru 9 kenan da rasuwar Alhaji Abubakar Rimi. Kadan daga …
-
Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Abdulaziz, tace zata dauki matsafa 1,700 domin samarwa jihar zaman lafiya. Gwamnatin ta bayyana haka ne ta hannun Kwamishinan kananan hukumomi na jihar, Alhaji …
-
Siyasa
Kano: Zaɓaɓɓun ‘yan majalissun PDP a jihar Kano sun karbi takardar shaidar lashe zabe daga INEC
NYau Alhamis, 04/04/19, zababbun ‘yan majalissun jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP suka karbi shaidar lashe zabe daga hukumar INEC. Hukumar ta tsara baiwa dukannin ‘yan majalissun jihar Kano shaidar …
-
Sarkin Shanun Shinkafin jihar Zamfara, Dakta Sulaiman Shuaibu Shinkafi ya bayyana a wata hira da yayi da shashin Hausa na BBC, inda ya ce jami’an tsaro basa kawo musu daukin …
-
‘Yan bindiga da ake zargi sun kai hari kauyukan Kware, Kurya da Kursasa da wasu makotan kauyukan karamar hukumar Shinkafi dake jihar Zamfara, harin da ya janyo rasa rayuka 42. …
-
Wata kungiyar ‘yan jam’iyyar APC mai suna All Progressive Youth Forum ta rubuta takardar koke ga uwar jam’iyyar ta kasa domin yin bincike kan abubuwan da suka faru a lokacin …
-
-
Manoma guda 10 sunyi asarar rayukansu a kauyen Kursara dake unguwar Kware a karamar hukumar Shinkafin jihar Zamafara a jiya Asabar. Manoman dai sun rasa ran nasu ne dai dai …
-
Wata shiyar Karatun Pharmacy na Pharm D, dake kasar Pakistan, tayi wani bincike akan kwakwalan mata da maza. Binciken ya nuna wasu abubuwa da kwakwalan mata suka fi na maza, …
-
Kasar Brunei bisa jagorancin masarautar kasar zata fara aiwatar da dokar hukunci kisa ya masu yin Luwadi, a shirye-shiryen kasar na gyaran wasu kundin tsarin kasar. Za’a fara aiwatar da …
-
Dan takarar Gwamnan jami’iyyar PDP ya lashe zaben Gwamnan jihar Adamawa. Hukumar INEC ta bayyana haka ne bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a jiya Alhamis 28/03/19. Alhaji …
-
Dan takarar Gwamna a inuwar jami’iyyar PDP, Bala Muhammad, ya lashe zaben Gwamna a jihar Bauchin Najeriya. Hukumar zabe ta bayyana Bala a matsayin wanda ya lashe zaben biyo bayan …
-
A dai dai lokacin da gwamnatin Kano take murnar lashe zaben da tayi, alkaluman wasu daga cikin jagororin tafiyar gwamnatin na nuna yunkuri wajen goyawa gwamna Ganduje baya domin cirewa …
-
Hukumar INeC ta bayyana Dr Abdullahi Ganduje a matsayin wanda ya lashe zaben jihar Kano. Ga yadda alkaluman zaben suke: APC: 1,033,695 PDP: 1,024,713 Tazarar kuri’a: 8,982
-
A cigaba da tattara sakamakon zaben wuraren da aka sake zabe a jihar Kano, INEC ta dage zaman zuwa 8 na safiyar Lahadi, 24/03/19. Baturen zaben ya bayyana hakan ne …
-
Rika loda shafin domin sabon rahoto GEZAWA LGA APC: 167 PDP: ………. KURA LGA APC: 807 PDP: 528 Total Reg Voters: 2580 Dawakin Kudu: (1 PU Only) APC: 248 …
