Ga duk mutumin da yake bibiyar al’amuran siyasa a Najeriya, yana da masaniya akan zaben Gwamnoni da na yan majalisar jiha da aka gudanar a ranar 9/3/2019. A lokacin hukumar …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
Gwamnatin jihar Niger tace shirin da take na gyaran gidan Gwamnati zai lakume Naira biliyan 3.2. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, Kwamishinan aikace aikace na jihar ta Niger ya …
-
Tsohon Gwamnan jihar Kano kuma Madugun tafiyar darikar Kwankwasiyya yayi kira ga magoya bayan tafiyar ta Kwankwasiyya dasu cire jar hula har sai bayan zabe. Kwankwaso ya bayyana haka ne …
-
-
Masana daga jami’ar Delta Zeta dake kasar Birtaniya sun gudanar da bincike cewa shakar warin tusa nada matukar amfani a jikin dan Adam. A cewar masanan, shakaar warin tusa yana …
-
Yasir Ramadan Gwale, dan gwagwarmaya kuma halastaccen mabiyin Mallam Salihu Sagir Takai, dan takarar gwamnan Kano a jami’iyyar PRP, yace Takai bai umarci magoya bayanshi su marawa Ganduje baya ba. …
-
Dan takarar Gwamna jihar Kano karkashin Jam’iyar PRP, Mallam Salihu Sagir Takai ya yi kira ga magoya bayan shi da su zabi Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje na Jam’iyar APC …
-
Tsohon gwamnan jihar Kano Dr Rabiu Musa Kwankwaso ya ce zaben gwamna da za a kammala a jihar Kano zai zama wani ma’aunin auna adalcin gwamnati dama hukumar INEC. Kano na daga …
-
Kwamishinan ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Kano, CP Muhammad Wakili yace shi ba dan kwaye bane, hasali ma bai taba sha ba duk tsawon rayuwarshi. A kwanakin bayan, mutane sunata …
-
Kwamitin Manya masu kishin jihar Kano, KCCI tayi gargadi ga wasu ‘yan siyasa dake shiga hurumin siyasar kasar Kano bayan kasancewar su ba ‘yan jihar ba. Sun bayyana haka ne …
-
Gwamnatin tarayya zata fara kamen iyayen da suka ki saka ‘yayansu a makaranta. Da yake bayyana jawabi a taron manema labarai na ma’aikatar ilimi, Ministan Ilimin Najeriya, Malam Adamu Adamu …
-
Siyasa
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da aikin tituna da rijiyoyin burtsate a guraren da za a sake zabe
A daren jiya Juma’a 15/03/19, gwamnatin jihar Kano karkashin gwamna Dr Abdullahi Ganduje ta kaddamar da fara aikin titi a mazabar Gama dake karamar hukumar Nassarawa. Al’ummar wannan yanki sun …
-
Taskar Malamai
Kano: Duk malamin da yake kare Ganduje biyanshi aka yi, nima an min tayin miliyan 30 – Sheikh Abduljabbar
Sheikh Abdujabbar Nasiru Kabara yace duk wani malami da yake fitowa ya hau manbari wajen kare Mai girma gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje, akan bidiyon da akaga gwamnan yana …
-
Harin ta’addanci daya faru a unguwar ChirstChruch dake kasar New Zealand. An dai sami wani mutun da yayi amfani da bindiga ya shiga har cikin masallacin Noor a lokacin gudanar …
-
A cigaba da wasanni zakarun najiyar Turai, kungiyar kwallon kafa ta Barcelona dake kasar Spaniya zata kara da kungiyar Manchester United ta kasar Ingila a zagayen daf da kusa dana …
-
A yau Juma’a, 15/03/2019, aka sace babban malamin addinin musulunci kuma mahaddacin al’qurani, Sheikh Ahmad Muhammad Sulaiman Kano. An dai sace malamin ne tare da ‘yayanshi guda 6, a kan …
-
ZAGIN DR AHMAD GUMI DON YASA BAWA RA’AYIN KA Duk lokacin da kake ganin Malam ya fadi wani abu da ya sabawa ra’ayinka sannan ka shigo wannan fage ka zage …
-
Masallacin JAMA MASJID, na daya daga cikin masallatai masu dadewar shekaru a kasar Indiya dama duniya baki daya. Masallacin da keda zama a garin Jaipur na jihar Rajasthan dake arewacin …
-
A daren jiya Alhamis, wasu labarai a kafafen yada labaran yanar gizo gizo sukayi ta yada zancen cewa Kwankwaso ya umarci dan takarar gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf …
-
Kwamishan kananan hukumomi na jihar Kano, Hon Murtala Sule Garo yace su ba barayin takardar tattara sakamakon zabe bane. A wani taro da kwamishinan yayi da manema labarai ya bayyana …
