‘Yan Bindiga sun hallaka shugaban ‘yan bangar ne bayan kwanaki da suka dauka suna nemanshi a garin kauyen Rukudawa na karamar hukumar Zurmin jihar Zamfara. Jaridar Leadership Hausa ta rawaito …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
Allah yayiwa mahaifiyar Sheikh Dr Mansur Abdullahi Sokoto rasuwa a yau Asabar 8 Sha’aban shekarar 1440, wanda yayi dai dai da 13 ga Afirilun 2019. Mun samu labarin rasuwar ta …
-
Shahararren dan kwallon Nijeriya, dan asalin jihar Sokoto, mai taka leda a kungiyar Busaspor dake kasar Yurkiya, Abdullahi A Shehu ya dauki nauyin yara marayu da marasa gata kudin karatun …
-
Shahararrun jarumawan Kannywood, Adam A. Zango da Ali Nuhu sun shirya bayan wani dan rikici daya ratso tsakaninsu. Manya a Kannywood ne suka shirya jarumawan, hakan yasa jarumi Ali Nuhu …
-
Kafin rasuwarsa shi ne Galadiman Katsina kuma tsohon ministan shari’a na zamanin Sardauna. Ya rasu ya bar mata 3 da ‘yaya 13. Za’a yi jana’izarsa a ranar yau Asabar a …
-
Yau Juma’a ne Sheikh Ja’afar Mahmud Adam ya cika shekara 12 da rasuwa. An harbe fitaccen malamin addinin Musuluncin ne yayin da yake jan sallar Asuba a wani masallaci a …
-
Labarai
Sarakunan Zamfara sun kalubalanci Ministan Tsaro ya fadi sunayen masu hannu a rikicin Zamfara
Majalissar Sarakuna da shuwagabannin gargajiya na jihar Zamfara sun bukaci Ministan Tsaron Najeriya, Dan Ali, da ya fadi sunayen Sarakunan da yace da sa hannunsu ake kashe-kashe da sace-sace a …
-
Kasar Isra’ila ta mayar da wani masallaci mai tarihi a kasar gidan rawa da shan giya. Hukumar unguwar Safed ta mayar da masallacin AL-Ahmar zuwa dakin taro, kulub din rawa …
-
Najeriya
Gidauniyar Kwankwasiyya za ta daukin nauyin Dalibai domin yin Digiri na biyu a kasashen waje
Gidauniyar Ilimi ta Kwankwasiyya na neman dalibai dasuka kammala Digiri na farko domin turasu yin digiri na biyu a kasashen waje. A cigaba da shirin da gidauniyar takeyi na bunkusa …
-
Amina Amal, jaruma a masana’antar Kannywood ta mika jaruma Hadiza Gabon gaban kuliya domin neman hakkinta. Amina Amal ta fitar da takarda dauke da saka hannunta tare da jerin sunayen …
-
Dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Engr Abba K Yusuf “Abba Gida Gida” ya shigar da kara kotu zabe a yau Alhamis. Abba, ya kalubalancin zabe da …
-
Nishadi
Gobara a KANNYWOOD: Ali Nuhu ya kai karar Adamu A. Zango Kotu bisa tuhumarshi da batancin suna
Shahararre kuma fitattacen jarumi a masana’antar Kannywood, Ali Nuhu ya kai karar abokin sana’arshi Adamu Zango. A wata majiyar sirri da muka bankado, mun samu labarin matakin da Ali Nuhu …
-
Najeriya kasa ce dake da tarin al’umma wadanda mafi yawansu matasa ne ‘yan kasa da shekaru 35. Najeriya dai tana daga cikin jerin kasashe masu yawa a duniya. Sai dai …
-
Yau 11 ga watan Afirilun 2019, al’ummar kasar Indiya suka fara jefa kuri’arsu. Alkaluman da hukumar zaben kasar ta fitar ya nuna cewa mutane miliyan 900 ne zasuyi zabe a …
-
Duk Wanda yabawa Hadiza Gabon shawara tayi wannan bidiyon kuma ta bari duniya tagani ya cuceta. Acikin abinda yafaru tsakanin Gabon da Amal babu wani waje da Amal din ta …
-
Taskar Malamai
Mu guji zagi da cin mutuncin Malaman Addini da Shuwagabanni, yin hakan kamar zubar da jini ne – Dr Rijiyar Lemo
Sheikh Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo, yayi kira ga musulmai da su guji zagi da cin mutuncin yan uwansu musulmai da shuwagabanni musamman a kafafen sadarwa. Malam ya fara …
-
Mansur Dan Ali, ministan tsaron Najeriya ya bayyana cewa, sabbin bayanan sirri suna nuni da cewa, wasu daga sarakunan gargajiyar Arewacin Najeriya na da hannu dumu dumu a kashe-kashen da …
-
Kotun sauraren korafe korafen zaben gwamna a jihar Kano, ta amince da rokon da lauyoyin dan takarar gwamnan jahar Kano a jam’iyyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf suka yi. Lauyoyin …
-
Labarai
Kamfanunuwa hako ma’adanai a Zamfara sun fara bankwana da ma’aikatansu ‘yan kasashen waje bisa umarnin Gwamnati
Kamfanunuwa dake aikin hako ma’adanai a jihar Zamfara sun fara sallamar ma’aikatansu ‘yan kasashen waje. Hakan na zuwa ne kwana daya bayan Gwamnatin Najeriya ta bawa duk wani ma’aikacin dan …
-
Rigima ta barke tsakanin manya kuma fitattun jarumawa a masana’antar Kannywood, Adam A Zango da Ali Nuhu. Ba wannan ne karon farko da jarumawan sukan samu sabani ba, saidai wannan …
