Labaran al’amuran da suka shafi Siyasa a Najeriya da sassan duniya.
Engr Rabi’u Musa Kwankwaso, tsohon gwamnan jihar Kano, ya shaida cewa matasan jihar Kano sunce Birin Gwaggo ne ya sace kudin da ake ikirarin cewa gwaggon Biri yayi sama da …
Labaran al’amuran da suka shafi Siyasa a Najeriya da sassan duniya.
Engr Rabi’u Musa Kwankwaso, tsohon gwamnan jihar Kano, ya shaida cewa matasan jihar Kano sunce Birin Gwaggo ne ya sace kudin da ake ikirarin cewa gwaggon Biri yayi sama da …
Babbar kotun kolin Najeriya ‘Supreme Court’ ta tabbatar da Abba Kabir Yusuf a matsayin sahihin dan takarar gwamna a jami’iyyar PDP na jihar Kano bayan da Ibrahim Little ya shigar …
Biyo bayan hukunci da wata babbar Kotu tayi a jihar Ondo, hukumar zabe ta INEC ta kwace takardar shaidar cin zaben da ta baiwa Mr Sina Akinwuni na jami’iyyar APC, …
Sanata Babayo Garba Gamawa dan adalim jihar Bauchi a Najeriya ya rasu a asibitin koyarwa na jami’ar Abubakar Tafawa Bauchi dake garin Bauchi. Gamawa ya rasu yanada shekaru 53, bayan …
Labarin da ke shigowa daga kotun kolin Najeriya da duminsa na nuna cewa kotun a yau Juma’a, 14 ga Yunin 2019 ta kwace kujeran sanatan APC mai wakiltan jihar Neja …
Hon Muhammdu Gudaji Kazaure, dan majalissar Tarayya mai wakiltar karamar hukumar Gwiwa, Roni, Kazaure da ‘Yan kwashi, ya bayyana lashe zaben da ‘yayan jami’iyyar APC tayi a majalissar kwatankwacin irin …
Takaddama ta barke tsakanin tsohon sanata Shehu Sani da Salihu Tanko Yakasai (Dawisu) a shafin twitter. DABO FM ta binciko wani dan rikici irin na siyasa wanda ya faro asali …
Takaddama ta barke tsakanin tsohon sanata Shehu Sani da Salihu Tanko Yakasai a shafin twitter. DABO FM ta binciko wani dan rikici irin na siyasa wanda ya faro asali ne …
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ranar 12 Ga Yuni wata rana ce da za ta kasance mai muhimmanci ga Najeriya. Atiku ya ce kamata ya yi …
Malam Ibrahim Shekarau, sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya a majalissar dattijan Najeriya wanda aka rantsar ranar Talata. Malam Shekarau ya bayyana haka ne jim kadan bayan rantsar dashi a …
Adebo Ogundoyin, mai shekaru 32 na jami’iyyar PDP ya zama kakakin majalissar jihar Oyo ta 9. Ogundoyin ya zama kakakin majalissar babu hamayya inda ya samu kuri’a 26. Jami’iyyar PDP …
‘Yan Majalissar jiha guda 6 a jihar Imo sun sauya sheka zuwa jami’iyyar PDP a yau Litinin. Yan majalissar sun bayyana chanzin shekartasu a wata takarda da suka mikawa kakakin …
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle, yace jihar zata tsunduma cikin harkokin noma nan bada dadewa ba, musamman na kwakwar manja domin fara samar da manja a jihar. Ranar Alhamis, …
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an zubar da mutuncin abubuwa dayawa a zaben Kano da aka gudanar. Kwankwaso ya bayyana haka ne a wata …
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an zubar da mutuncin abubuwa dayawa a zaben Kano da aka gudanar. Kwankwaso ya bayyana haka ne a wata …
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an zubar da mutuncin abubuwa dayawa a zaben Kano da aka gudanar. Kwankwaso ya bayyana haka ne a wata …
Buba Galadima, Dan gwagwarmaya, shugaban tsagin R-APC, daga cikin masu ruwa da tsaki a tafiyar Alhaji Atiku Abubakar, yace yafi yiwa talakawan Najeriya amfani akan gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari. Buba …
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya fara raba sabbin mukaman jami’an gwamnati da zasu cigaba da tafiyar da mulkin jihar Kano. Gwamnan ya sake nada sakataren gwamnatin jihar …
Gwamanan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa gwamnatin ta shirya tsaf wajen yakar cin hanci da rashawa a jihar ta Kano. A jawabin da gwamnan yayi jim …
..