Kwanaki kadan bayan ma’aikatar addinai ta mika kasafin kudinta na Naira Biliyan1 domin gyaran Masallatai da makabartu, gwamnatin ta fara shirin ginin sabon gidan gwamnatin jihar akan kudin Naira biliyan …
Dabo Online
-
Labarai
Na zabi Kwankwaso a zaben fidda gwanin APC na 2015 don nasan yafi Buhari chanchanta – Galadima
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben shugaban kasar Najeriya a tutar jami’iyya PDP, Buba Galadima, ya bayyana dalilinshi na zaben Sanata Rabi’u Kwankwaso a zaben fidda gwanin …
-
Kungiyar likitocin hakora na Najeriya (NDA) ta hori duk masu fama da cutar siga wato (Diabetes) da su rika gaggauta zuwa asibiti a rika yi musu gwajin jini tare da …
-
Labarai
Za a kammala ayyukan filin jirgin saman Enugu, Kano, Lagos da Maiduguri a 2020 – Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammad Buhari ya bayyana cewar gwamnatinshi zata kammala ayyukan filayen tashi da saukar jirage na jihohin Kano, Borno, Enugu da Legas a shekarar 2020. Shugaban ya bayyana haka ne …
-
Labarai
A najeriya, an haifi Jarirai sama da 26,000 a daren sabuwar shekarar – UNICEF
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAsusun Kula da Kananan Yara na Majalissar dinkin Duniya, UNICEF ya bayyana cewa Najeriya zata samu Jarirai sama da 26,039 a daren sabuwar shekarar 2020. Asusun yayi kiyasin cewa za’a …
-
Dan Majalissar tarayya mai wakilatar karamar hukumar Garga da Babura na jihar Jihar Jigawa, Adamu Fagengawo ya rasu. Ya rasu a wani asibiti dake birnin Dubai na hadaddiyar daular Larabawa. …
-
Labarai
EFCC ta cafke Kwamared Shehu Sani bisa tuhumarshi da damfarar Naira miliyan 7
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar dake hana yi wa tattalin arziki ta’annati ta EFCC, ta damke tsohon Sanatan jihar Kaduna, Kwamared Shehu Sani bisa zarginshi da damfarar Naira miliyan 7. Jaridar The Nation, ta …
-
Labarai
Dokar hana cakudar Maza da Mata a baburan ‘Adaidaita Sahu’ tana nan daram – Ibn Sina
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Mallam Haruna Muhammad Sani Ibn Sina, ta bayyana cewa dokar hana cakudar Mata da Maza a baburan adaidata sahu tana nan daram. Shugaban ya …
-
Labarai
Ma’aikatan Kano sun fara karbar sabon albashin N30,000 na watan Disamba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMa’aikatan jihar Kano, sun fara karbar sabon albashin N30,000 a matsayin mafi karancin albashi na watan Disamba. Hakan na zuwa ne bayan da gwamnatin jihar ta cimma matsaya tsakaninta da …
-
Labarai
Watanni biyar da daukewar tauye hakki da aka yi wa matashi Abubakar Idris ‘Dadiyata’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wannan makon da muke ciki na shiga sabuwar shekarar 2020, Abubakar Idris Dadiyata zai cika watanni 5 tin bayan daukeshi da wadanda ba’asan ko suwaye ba sukayi. Zuwa yanzu, …
-
Labarai
Ganduje ya sanya hannu kan ginin sabbin Asibitocin miliyoyi a masarautun Kano 4
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar zartarwar jihar Kano ta amince da kashe Naira biliyan 2.543 domin gina sabbin asibitoci da gyaran kananan asibotici dake yankin sabbin masaratun kano na Bichi, Gaya, Rano da Karaye. …
-
BincikeLabarai
Jerin jihohi 18 da basu da shirin fara biyan albashin N30,000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDuk da wa’adin ranar 31 ga watan Disambar 2019 da kungiyar Kwadago ta baiwa Gwamnonin Najeriya akan biyan sabon albashin N30,000, wasu daga cikin jihohi basu da shirin fara biyan …
-
Labarai
Wallahi zan auri Babangida ko ‘Kwarkwara’ zai yi dani – Budurwa mai son IBB
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBiyo bayan bayyana neman aure da tsohon shugaban Najeriya, Janar Babangida yace yanayi, mata dayawa sun nuna sha’awar auren IBB. A wata tattaunawa da Janar Babangida yayi da jaridar Sun …
-
Labarai
Bayan shekaru 10 da rasuwar mai dakinshi, Janar Babangida yana neman matar Aure
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon shugaban Najeriya, Janaral Badamasi Badamasi Babangida, IBB mai ritaya, ya bayyana fara neman matar aure. DABO FM ta tattaro cewa IBB, ya bayyana irin kalar matar da yake so …
-
Labarai
Ku nemi shawara a wajen mutanen kirki – Shawarar Buhari ga manema Aure
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Muhammad Buhari, yayi kira da masu ma’aurata musamman wadanda sukayi aure a wannan lokacin dasu rika neman shawara a wajen mutanen kirki duk lokacin da wani abu ya shige …
-
Tsohon shugaban Najeriya, Janaral Badamasi Badamasi Babangida, IBB mai ritaya, ya bayyana fara neman matar aure. DABO FM ta tattaro cewa IBB, ya bayyana irin kalar matar da yake so …
-
Nishadi
Jarumin kasar Indiya yaki kula Ali Nuhu bayan ya tayashi murnar cika shekara 54
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar 27 ga watan Disambar 2019, jarumin kasar Indiya, Salman Khan, ya cika shekaru 54 a duniya. Hakan yasa fitaccen jarumin fina-finan Kannywood, Ali Nuhu, ya tayashi murnar zagayowar …
-
Labarai
Kudin Makamai: Abinda kayi mana, baza mu manta ba – IZALA ta fada wa Sambo Dasuki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar Izalatul Bidi’a wa Ikamatussunnah, karkashin jagorancin shugabanta, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ta kai wa Kanar Sambo Dasuki ziyarar jaje zuwa gidanshi dake garin Abuja. Hakan na zuwa ne kwanaki …
-
Siyasa
Atiku, Kwankwaso, Tambuwal, Saraki, Lamido? PDP ta tsunduma neman dan takarar 2023
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, Sanata Walid Jibrin, ya bayyana cewa jam’iyyar ta shiga neman nagartaccen dan takara wanda zai tsaya mata a zaben shugaban kasa a zaben 2023. …
-
Kiwon LafiyaLabarai
Za’a yi wa yaron da aka haifa babu ‘Dubura’ tiyata kyauta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineZa’a yi wa Sa’idu, mai shekaru 4 kacal a duniya dan asalin garin Pataskum ta jihar Yobe, tiyata biyo bayan rashin haifarshi da akayi da dubura. DABO FM ta tattaro …
