Kungiyar Izalatul Bidi’a wa Ikamatussunnah, karkashin jagorancin shugabanta, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ta kai wa Kanar Sambo Dasuki ziyarar jaje zuwa gidanshi dake garin Abuja. Hakan na zuwa ne kwanaki …
Dabo Online
-
Ra'ayoyi
‘Yan siyasa na amfani da kalmar “Hassada” ko “Bakin ciki” don dakushe masu musu hamayya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDukkan wani mai ilimi da hangen nesa yana da masaniyar cewa hamayya wani bangare ne daga jikin siyasa ko Gwamnati, ana amfani da adawa a siyasance gurin kawo gyara ko …
-
Labarai
Gwamnatin jihar Kano ta dawo da dokar hana cakudar Maza da Mata a baburan ‘Adaidata Sahu’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana shirin gwamnatin jihar na hana cakuduwar Maza da Mata a babur ‘Adaidata Sahu.’ Gwamnan ya bayyana cewa daga 1 ga watan …
-
Labarai
Duk da shirin sasanta tsakani, Sarki Sunusi ya kori ‘Sokon Kano’ daga fada
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai marataba Sarkin Kano, Mallam Muhammadu Sunusi II, ya kori Sokon Kano, Alhaji Ahmad Abdulwahab daga fadar Masarautar Kano. Hakan na zuwa ne cikin kasa da awanni 24 da kwamitin …
-
Rundunar Sojojin sashin Lafiya dole dake aiki a jihar Yobe, ta tabbatar da fatattakar yan Boko Haram da suka kai hari a garin Damaturu, babban birnin jihar. Mai magana da …
-
Labarai
Gwamnatin jihar Kano zata fara biyan albashin N30,000 a watan Disamba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano ta amince da fara biyan N30,000 a matsayin mafi karancin albashi ma’aikatan jihar daga watan Disambar 2019. Hakazalika gwamnati ta bayyana biyan bashin bashin cikon kudin tin …
-
Labarai
Musulman China: Kasar China tana da ikon kulle su – Yariman Saudiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBiyo bayan tsamari da cigaba da tsare musulman kabilar Uighur dake a lardin Xinjian da kasar China take yi yasa akayi waiwaye zuwa wata magana da yariman kasar Saudiyya, Muhammad dan …
-
Wasanni
Salah ya lashe kyautar gwarzon dan wasan gasar kofin duniya na ajin kungiyoyi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan wasan gaba na kungiyar Liverpool kuma dan kasar Misira, Muhammad Salah, ya samu nasarar lashe kambu na gwarzon dan wasa a gasar cin kofin duniya ajin kungiyoyi. Hakan na …
-
Labarai
Kwashina a Zamfara ya ajiye mukami saboda Matawalle yaki bashi na Kananan Hukumomi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBayan rahotanni da suka fita a farko na ajiye aikin Kwamishinan Ilimin na jihar Zamfara, Jamilu Zanna, bisa dalilinshi na cewa gwamnan baya kulawa da sha’aninsu, inda ya bayyana har …
-
Bincike
Yacce shugaba Jonathan ya kashe biliyan 40 wajen gyaran Majalissar Tarayya a 2013
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA makon da muke ciki, shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan kasafin kudin shekarar 2020 wanda a cikinshi ne ya aminta da kashe Naira biliyan 37 domin gyaran zauren …
-
Labarai
Kasar Saudiyya taki halartar taron kasashen Musulmi akan yunkurin ceto Musulman China
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKasar Saudiyya taki halartar taron da aka shirya a kasar Malasiya da nufin daukar mataki domin ceto Musulman da ake zargin kasar China da azabtarwa. Ana dai zargin hukumomi a …
-
Har yanzu rikicin dake tsakanin gwamnan jihar Kano da mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi, bai dauki hanyar karewa ba sai ma sabon salo da ya fito dashi. Majiyoyi daga …
-
Labarai
Shehu Usmanu Bn Fodio dan Kadiriyya ne – Sheikh Karibullah Nasir Kabara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban darikar Kadiriyya na nahiyar Afirika, Sheikh Karibullah Nasiru Kabara, ya bayyana yacce Mujadadi Shehu Usman dan Fodio ya kasance dan darikar Kadiriyya. Malamin ya bayyana haka a wata ganawa …
-
Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, ya karbi nadin gwamnan Kano, Ganduje a matsayin sabon shugaban Majalissar sarakunan jihar Kano. Hakan na zuwa ne bayan wa’adin kwana 2 da gwamnan ya …
-
Sharhi
Abubuwan da zasu iya faru wa in Sarki Sunusi ya ketare wa’adin Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBiyon bayan wa’adin kwana biyu da gwamnan Kano ya baiwa Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, na karba ko barranta daga shugabancin da aka nadashi, DABO FM ta tattara abubuwan da …
-
Labarai
Wa’adin da Ganduje ya bawa Sarki Sunusi na karbar shugabancin Majalissar Sarakuna zai kare gobe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRanar 21 ga watan Disamba, wa’adin da Gwamnatin jihar Kano ta bawa Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, na rubuto mata takardar karbar shugabancin Majalissar Sarakunan jihar Kano da gwamnan jihar …
-
Labarai
Ganduje ya sake nada Ali Baba Agama Lafiya a matsayin mai bashi shawarar addinai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya nada sabuwar shugaban ma’aikatan jihar Kano tare da masu baiwa bashi shawara na musamman guda 5. Gwamnan ya bayyana hakane cikin wata …
-
Labarai
Kungiyoyin ‘masu kishin Kano’ guda 35 sun nemi in ya sauke Sarki Sunusi – Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana yacce wasu kungiyoyin wanda suke kiran kansu da ‘yan kishin Kano, sun aike da buktarsu don neman ya tsige Sarkin Kano, …
-
BincikeLabaraiRa'ayoyi
Adadin ‘yan Najeriya dake son satar kudin kasa yafi na wadanda suka sace da masu sata a yanzu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShuwagabannin Najeriya, sun kasancewa daga cikin shuwagabanni mafi zarra a wajen yi wa asusun kasa ta’annati a fadin duniya. Satar miliyoyin kudade ya zama tamkar wutar lantarki a kasashen turai …
-
Sharhi
Me gwamnatin tarayya take nufi da dora hoton Sarkin Kano da Buhari kadai? Ba Ganduje da Sarakuna 4
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBayan kammala taron yaye daliban makarantar koyar da aikin dan sanda dake jihar Kano, fadar Gwamnatin Najeriya ta wallafa hotunan zuwan da shugaba Buhari yayi a shafinta na Twitter @NigeriaGov. …
