Har yanzu ana cigaba da nuna damuwa da kisan jagoran tsaron kasar Iran, Qassim Sulaimani, da kasar Iran da dukkanin mabiya akidar Shi’a suke yi a fadin duniya. A wani …
Dabo Online
-
DuniyaLabarai
Ruwan sama ya fara kashe wutar dake cin Australiya, kwana 1 bayan addu’ar Musulman kasar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKwana 1 bayan addu’ar Musulmai, ruwan sama ya fara kashe wutar dake cin Australiya DABO FM ta binciko cewar cikin kasa da kwana 1 da Musulman kasar Australiya suka fito …
-
Labarai
‘Yan Bindiga sun hallaka Kyaftin da wasu Sojoji 3 a jihar Niger
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWasu yan bindiga a jihar Niger sun hallaka Sojoji 3 da Kaftin guda 1 a wata kwantan bauna da sukayi wa Sojojin a unguwar Sarkin Pawa dake karamar hukumar Munya …
-
Kyaftin din kwallon kafar Najeriya, Ahmad Musa tare da kungiyarshi da Al Nassr ta kasar Saudiyya, sun samu nasarar lashe kofin ‘Super Cup’ bayan doke kungiyar Taawon a bugun daga …
-
Rabilu Musa , wanda aka fi sani da Dan Ibro, fitaccen jarumi, jarumin barkwanci, mashiryin fim hakazalika mai bayar da umarni, ya kasance dan wasan barkwanci da masa’antar Kannywood bata …
-
Labarai
Masu kutsen Iran sun kwace ragamar shafin yanar gizon gwamnatin Amurka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWasu masu kushe da suka bayyana kansu a matsayin ‘yan kasar Iran, sun kwace ragamar shafin yanar gizo na gwamnatin Amurka a daren ranar Asabar. DABO FM ta tattaro daga …
-
LabaraiSiyasa
‘Kwankwasiyya’ zata hukunta dan Kungiyar da ake zargi ya hada bidiyon ‘Auren Buhari’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugabancin darikar Kwankwasiyya ya bayyana shirinsa na hukunta wanda ake zargi da hada bidiyon ‘auren shugaba Buhari’. Auren da ya bayyana cewa babu batunshi kamar yacce aka tabbatar. Sunusi Bature …
-
SharhiSiyasa
Sharhi: Wasu daga cikin farfagadar mabiya ‘Kwankwasiyya’ da suka yadu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBiyo bayan takaddama data afku a wannan mako da muke fita daga ciki na kama wani matashi dan darikar Kwankwasiyya da hukumar tsaro ta farin Kaya a Najeriya ‘DSS’ tayi, …
-
Labarai
Mutane sun fara kaura daga gidajensu bayan kasar Chadi ta janye Sojojinta dake Borno
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBayan rahotannin janyewar dakarun Sojin Chadi da tafiyar Sojin Najeriya daga garin Gajiganna na jihar Borno, al’ummar garin sun fara hijirar barin garin domin gujewa harin mayakan Boko Haram. Tin …
-
Labarai
Chadi ta janye Sojojinta 1200 dake taya Najeriya yakar Boko Haram
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar Sojin kasar Chadi ta janye dakarunta kimanin guda 1200 dake taya Sojojin Najeriya yakar mayakan kungiyar ‘yan ta’addar Boko Haram. Kanar Azem Bermandoa, kakakin rundunar sojin kasar Chadi ne …
-
Labarai
Yanzu-Yanzu: Jihohin Kano da Kaduna sun lashe Musabakar karatun Al-Kur’ani ta Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan jihar Kaduna, Umar Kabiru ya zama gwarzon shekara a musabakar karatun Al-Kur’ani ta Najeriya (Rukunin Maza), haka zalika Diya’atu Sani Abdulkadir, ‘yar jihar Kano ta zama gwarzuwar shekara a …
-
Taskar Malamai
Sanyi: Gwauraye masu kwanan Shago, yin matashi da Galan, wanka da Buta abin tausayi ne -Daurawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Aminu Ibrahim Daurawa, malamin addinin Islama a arewacin Najeriya, ya bayyana Maza wadanda basu da aure a matsayin abin tausayi a irin wannan lokaci na sanyi. DABO FM ta …
-
Labarai
Dole ‘yan Najeriya su dena fita kasashen waje don neman magani -Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba kasa Muhammadu Buhari yace ‘yan Najeriya su dena fita zuwa kasashen waje domin neman magani. “Yan Najeriya suna shan matukar wahala wajen fita kasar waje domin neman magani. Wannan …
-
Labarai
Kungiyar Kwadago ta bawa gwamnan jihar Niger wa’adin kwana 21 akan biyan albashin N30,000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar Kwadago reshen jihar Niger, ta baiwa gwamnatin jihar Niger wa’adin kwanaki akan fara biyan sabon albashin N30,000 ko kuma ta tsunduma cikin yajin aikin sai baba ta gani. Kungiyar …
-
Labarai
Karon farko, an samu saukar dusar Kankara a gari mafi zafi na Jamhuriyar Nijar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotanni daga garin Agadez, sun bayya yacce aka samu saukar dusar Kankara mai yawa a garin dake arewacin Jamhuriyar Nijar. A wani rahoto da gidan rediyon Freedom dake jihar Kano …
-
Labarai
Da yaren Hausa Misirawa suka yi amfani a zamanin mulkin Fir’auna – Bincike
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn sake igantawa ranar 2/05/2020. Masana tarihi sun bayyana yaren Hausa a matsayin yaren da Misiriwan zamanin Fir’auna suka yi amfani da shi. Bayan wani rahoto da sashin Hausa na …
-
Labarai
Mabiyin Kwankwasiyya ne ya hada labaran ranar daurin auren Buhari da Sadiya Umar – DSS
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar Juma’a, mai kakarin hukumar DSS, Peter Afunanya, ta tabbatar da kamun wani Sulaiman Kabiru, wanda ake ya fara hada labaran auren shugaba Buhari da Minista Sadiya Umar Faruk. …
-
LabaraiSiyasa
Ana min barazana don naki aminta da takarar Atiku shi kadai a 2023 – Shugaban amintattun PDP
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kwamitin amintattun jami’iyyar PDP na kasa, Walid Jibrin, ya bayyana yacce ake yi masa barazana domin yaki ambatar Atiku Abubakar a matsayin wanda zaiyi takarar PDP a 2023. Jibrin, …
-
Labarai
Karin girma yafi karin N600 a albashi – Malaman Firamare a Kano sun koka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn wallafa ranar 3/01/2020, anyi gyara 07/01/2020 Malaman dake koyarwar a Firamare na jihar Kano sun bayyana kokensu bisa fara biyan sabon albashi da gwamnatin jihar karkashin jagorancin gwamna Ganduje …
-
Labarai
Kotu koli ta haramtawa Gwamnoni nadin shugaban riko ko rushen shugabancin karamar hukuma
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar kotun Najeriya ta haramtawa Gwamnonin jihohi nadin shuwagabannin riko a kananan hukumomin jiharsu. Haka zalika ta haramtawa gwamnoni ikon cire rushen shugabancin karamar hukuma. Hukuncin kotu da alkalai biyar …
