Wata babbar kotu a jihar Kano wacce mai shari’a A.T Badamasi yake jagoranta ta dakatar da gwamnatin jihar Kano daga wanzar da kirkirar sabuwar Majlissar Sarakunan jihar Kano. A cikin …
Dabo Online
-
Labarai
Kwanaki 125 cif da dauke Abubakar Idris Dadiyata ‘Babu gaira babu dalili’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYau ranar Asabar, 7 ga watan Satumba shekarar 2019, aka kwana 125 da dauke matashi Abubakar Idris Dadiyata. Tin a ranar 3 ga watan Agustar 2019, wasu mutane da ba’a …
-
LabaraiNishadi
Buhari bai bawa dan Fim din Hausa, Nura Hussaini mukami ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA makon da muke ciki ne dai wasu daga cikin Kafafen Labarai na Hausa suka wallafa labarin cewa; “Shugaba Buhari ya baiwa Nura Hussaini mukami a kwamitin aikin Hajji.” Sai …
-
Labarai
Kasa da awanni 24 da yin tataburza, Majalissar Kano ta aminta da kudirin Ganduje na karin masarautu 4
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar dokokin jihar Kano ta amince da yin dokar da zata bawa gwamnatin Kano damar kirkirar sabbin Masarautu 4 a jihar. Gwamnan jihar Kano, Dr Ganduje ya aike da kudirin …
-
Labarai
Kotu ta bayar da umarnin tisa keyar Sheikh Ibrahimul Zakzaky zuwa gidan gyaran halaye
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata babbar kotu dake da zamanta a jihar Kaduna ta bayar da umarnin tisa keyar shugaban kungiyar Dan Uwa Musulmi ta Shi’a daga ofishin hukumar DSS zuwa gidan gyaran halaye. …
-
Siyasa
An umarci Buhari da ya kwace kudaden fanshon da aka bawa Kwankwaso da Shekarau
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata babbar kotun tarayya da ke Ikoyi a jihar Lagos, ta umarci gwamnatin tarayya da tayi amfani da ikonta wajen ganin ta karbo dukkanin makudan kudaden da tsofaffin gwamnoni wadanda …
-
Labarai
Majalissar Kano ta watsa wa Ganduje kasa a ido, taki aminta da sake nada Sarakuna 4 a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar dokokin jihar Kano taki amincewa da yiwa dokar mayar da Sarakuna 4 da gwamnatin ta kirkira a baya zama na 2. ‘Yan Majalissar sunki amincewa da sabuwar dokar karin …
-
Doc Bruce Banner, pelted by gamma rays, turned into the Hulk – ain’t he unglamorous! Wreckin’ the town with the power of a bull, Ain’t no monster cause who is …
-
Labarai
Zahra Buhari ta shirya taron bada shawarwari, mahalarta zasu biya kudin shiga na N10,000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDiyar shugaba Muhammadu Buhari, Zahra Muhammad Buhari, ta shirya taro domin tattaunawa da mutane akan batutuwan yanar gizo. DABO FM ta tattara cewa Zahra Buhari, zata yi magana da mutane …
-
Wani Likita a kudancin kasar Indiya, ya samu nasarar ciro Kifi a cikin hancin wani Yaro a kasar Indiya. DABO FM ta tattaro cewa; Yaron ya gamu da iftila’in shigewar …
-
Labarai
Ta’addanci: Duk randa Abdulaziz Yari ya sake zuwa Zamfara, da kai na zan kama shi – Matawalle
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle, ya bayyana shirinshi na kama tsohon gwamnan jihar, Abdulaziz Yari. Hakan na zuwa ne bayan da Gwamna Matawalle ya zargi tsohon gwamna da tayar …
-
Labarai
Babbar Kotu a Kano ta ‘rugurguje’ karin Sarakuna 4 da Ganduje ya kirkira
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata babbar Kotun tarayya dake da zama a jihar Kano, ta ruguza karin Sarakuna 4 da gwamnatin jihar Kano karkashin jagoranci Dr Abdullahi Umar Ganduje, ta kirkira. Mai shari’a Usman …
-
Labarai
Majalissar Dattijai taki amince wa da kudirin hana shigowa da Injinan ‘Generator’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar Dattajai ta ki aminta da kudirin kakaba takunkumin domin hana shigowa da injinan ‘Generator’ cikin Najeriya. Yayin zaman majalissar na ranar Talata, Sanata Chukwuka Utazi, mai wakiltar Enugu ta …
-
Labarai
Bayan matsin lambar kafa hukumar Nishadi, Malaman Saudia sun fara halarta Kade-Kade da ‘Waken Disco’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBidiyon maganar yana chan kasa. Biyo bayan yunkuri da fafutukar karfafar harkokin Nishadi da yariman kasar Saudiyya, Muhammad Bn Salman, yake yi, Malamai a kasar sun fara nemo wa shirin …
-
Ra'ayoyi
An bukaci dan Majalissar Tarayya na Fagge ya dena bautar da Matasa da sunan nema musu aikin yi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTabbas babu inkari dangane da ikirarin da wasu mutane suke yi na cewa dan majalisar tarraya mai wakiltar karamar hukumar Fagge, yana kokari gurin samawa matasa gurbin aiki, kuma har …
-
Ra'ayoyi
Anyi kira ga Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II da ya janye kalamanshi akan satar Yara a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKhalid Sunusi Kani, shugaban dalibai a Jami’ar Bayero dake jihar Kano, yayi kira ga Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, da ya janye kalamanshi akan satar Yaran Kano. A makon da …
-
Ra'ayoyi
Ra’ayoyi: Akwai kura-kurai a kalaman mai martaba Sarki Muhammadu Sunusi II, Daga Khalid Kani
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDukkan godiya ta tabbata ga Allah ubangijin talikai, mai kowa mai komai, wanda ya bani damar yin wannan ‘yar gajeriyar fadakarwa zuwa ga mai Martaba Sarkin Kano da dukkan daukacin Al’umma masu irin ra’ayin sa game da satar Yara da ake tayi a …
-
Labarai
Gwamnoni za su fidda mutane miliyan 24 daga Talauci zuwa shekarar 2030
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGamayyar kungiyar Gwamnonin Najeriya, NGF, ta shirya fitar da ‘yan Najeriya 24 daga kangin Talauci. Gwamnonin sun bayyana shirinsu na yin hadin gwiwa da gwamnatin tarayya domin tabbatar da wannan …
-
Labarai
Juma’a: Sallah a masallacin da mutane miliyan 8 suke halarta a kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAinahin ranar wallafa rahoton: 6 ga watan Yulin 2019, maimaicin Yau. An gudanar da sallar Idi karamar a kasar Indiya ranar 5 ga watan Yulin 2019. Wakilan DaboFM sunyi tattaki …
-
Labarai
Indiya: Mun samu Dalibanmu cikin koshin Lafiya da kwanciyar hankali – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA makon da muke ciki ne tsohon gwamnan jihar Kano, Engr Rabi’u Musa Kwankwaso, ya kai ziyara kasar Indiya domin ganawa da daliban da gidauniyar Kwankwasiyya ta tura kasar. Ranar …
