Ei mei scripta intellegat. Verear voluptaria eam at, consul putent eu vel. Pro saepe maluisset ne, audire maiorum forensibus eos et. Diceret detraxit vis at. Eum et idque tollit assentior, …
Dabo Online
-
Labarai
Boko Haram: A jihar Borno kadai, mutane sama da dubu 140 ne suka yi gudun Hijira a shekarar 2019
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDubban mutane ne suka bar Gidajensu bisa rikicin Boko Haram a jihar Borno. Mutane sama da dubu 140,000 ne suka bar Gidajensu a shekarar 2019 kadai bisa rikicin Boko Haram …
-
Labarai
Duk wanda ya shigo da kaya na sama da N50,000 Najeriya, zai biya haraji – Kwastam
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar Kwastam ta ce tana tunatar da ‘yan Najeriya masu tafiye-tafiye a jirgin sama cewa; Zasu biya haraji yayin shigowa da kayan da darajar su ta wuce N50,000. DABO FM …
-
-
Labarai
#JusticeForKano9: Ganduje ya yaba wa Jami’an tsaro, yayi kira ga Iyaye su kula sosai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya jinjina wa rundunar ‘yan sandan jihar Kano, bisa kokarinsu na ceto Yaran nan guda 8 da aka samo a jihar Anambra. Tin …
-
Sharhi
#JusticeForKano9: Shirun ‘Yan Arewa da Malaman ‘Social Media’ akan mayarda Yaran Kano 9 Arna
by Dabo Onlineby Dabo Online-Muhammad Aliyu Sace Yara guda 9 ‘Yan jihar Kano, aka siyar da su aka kuma mayar dasu Kiristoci a jihar Anambra – Lamari mai daukar hankali daya kamata ace Musulmi …
-
Labarai
An mayar dasu Kiristoci bayan yin garkuwa da su – Yara 9 ‘yan Kano da aka ceto a Onitsha
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana yacce tabi dindigi waje ceto Yara guda 9 yan jihar da akayi garkuwa dasu aka kaisu garin Onitsha na jihar Anambra domin yin …
-
Labarai
An samu danyen Fetur a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya – NNPC
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar NNPC ta ayyana samun danyen Man Fetur a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya. Manajan hukumar ta rikon kwarya, Samson Makoji, ne ya sanar da haka a cikin wata sanarwa …
-
Labarai
Buhari ya dakatar da dukkanin Jami’an Gwamnati daga fita kasashen Waje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnati Najeriya da shugaba Muhammadu Buhari yake jagoranta, ta dakatar da Jami’anta daga tafiya kasashen Waje. Sanarwar da mai dauke da sa hannun babban daraktan labarai na ofishin sakataren gwamati, …
-
Labarai
Sadiya Umar Faruq ta karyata rubutun da wani shafin Twitter yayi akan batun babu aurenta da Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMinista Sadiya Umar Faruq, ta nesanta kanta da wani rubutu da wani shafin Twitter ya fitar mai dauke da sunanta inda inda ya bayyana cewa “Babu maganar aurenta da shugaba …
-
Sharhi
Labaran Karya: Auren Shugaba Buhari da Sadiya Faruk ba gaskiya bane
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBatun karin auren da shugaba Muhammadu Buhari zai yi, batu ne da ya ja hankalin mutanen Najeriya baki daya musamman a Arewacin Najeriya. DABO FM ta gudanar da bincike domin …
-
Batun karin auren da shugaba Muhammadu Buhari zai yi, batu ne da ya ja hankalin mutanen Najeriya baki daya. Tin bayan da uwargidan shugaba Buhari, Aisha Muhammadu Buhari, ta shafe …
-
Sanarwa daga Al’umma
Batan Mutane: Ya fita daga gida zuwa wajen aiki, tsawon kwanaki 3 ba’a ganshi ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHamza Dalhat Fagge, Malamin makarantar Firamare a karamar hukumar Fagge, ya bata bai dawo gida ba. Iyalan Malamin, sun sanar da Dabo FM cewa, “Ranar Lahadi ya fito daga gidanshi …
-
Labarai
Gidauniyar NURU zata dauki nauyin karatun Marayu na tsawon shekaru 5
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGidauniyar Nuru, tana son sanar da al’umma cewa zata fara kai ziyara zuwa Gidan Marayu dake garin Zariya ta jihar Kaduna da kuma sansanin ‘yan gudun Hijira na garin Abuja, …
-
Siyasa
Dawafin 7 sau 7 muka yiwa Ganduje kafin ya iya cire Jar Hula saboda kulle-kullen cikinta – Ali Baba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon mai bawa gwamnan jihar Kano shawara akan sha’anin addinin, Hon Ali Baba Agama Lafiya Fagge, ya bayyana irin tsananin wuyar da suka sha kafin gwamnan Kano, Dr Abdullahi Ganduje, …
-
Gidan Talabijin na Arewa 24 ya fitar da cigaban shirin Kwana Casa’in a manhajar Instagram. Hakan na zuwa ne bayan cika alkawari da tashar tayiwa masu kallonta da cewa zasu …
-
Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya ta ASUU, ta rabu gida biyu bayan ficewar wasu ‘ya’yan kungiyar daga jikinta. Tini dai daga cikin ‘yan kungiyar da suka balle suka ja layi tare …
-
Tarihi
Yau kwanaki 211 tin bayan zargin Kwamishinan Kano da warce takardar tattara sakamakon zabe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar Litinin, 11 ga watan Maris na shekarar 2019, jami’an ‘yan sanda jihar Kano sukayi awon gaba da tsohon kwamishinan kananan hukumomi na jihar Kano, Hon Murtala Sule Garo, …
-
Labarai
Hon Sha’aban Sharada zai tura Dalibai 100 zuwa kasashen Waje yin Digirin farko
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBayan maganganu da suka bulla ‘yan kwanaki kadan cewa shugaban kwamitin tsaro na majalisar wakilai ta najeriya Hon. Sha’aban Ibrahim Sharada ya dauki nauyin kai dalibai 100 kasashen waje, wakilin …
-
Tarihi
Yau kwanaki 210 tin bayan zargin Kwamishinan Kano da warce takardar tattara sakamakon zabe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar Litinin, 11 ga watan Maris na shekarar 2019, jami’an ‘yan sanda jihar Kano sukayi awon gaba da tsohon kwamishinan kananan hukumomi na jihar Kano, Hon Murtala Sule Garo, …
