Kungiyar Kwallon kafa ta Aston Villa ta lallasa Liverpool da co 7 da 2 a gasar cin kofin Firimiya na kasar Burtaniya. Hakan na zuwa sa’o’i kadan bayan da Manchester …
Dabo Online
-
Labarai
Hotunan Matar da ta ‘kashe’ ‘ya’yanta biyu, gawarwakinsu da makaman da ta yi amfani
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA sani: Akwai abubuwan tada hankali a hotunan da za ku gani. KU danna a kan hotunan domin su kara girma.
-
Labarai
Yariman Zazzau Alhaji Manniru Ja’afaru ya nesanta kan shi daga labarin nada shi Sarkin Zazzau
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai girma yariman Zazzau, Alhaji Manniru ya nesanta kan sa daga wasu rahotannin da suka ce gwamna Mallam Nasiru El-Rufa’i ya nada shi sabon Sarkin Zazzau. Yariman ya bayyana haka …
-
Fitaccen jarumi kuma mawaki a masana’antar fina-finai ta Kannywood, Adamu Abdullahi Zango da aka fi sani da Zango ba shi da lafiya, DABO FM ta tattara. Jarumin ya wallafa sako …
-
Wasu rahotanni da ake samu yanzu sun bayyana cewa adadin wadanda suka mutu sakamakon afkawa tawagar gwamna Zulum da ‘yan ta’adda suka yi sun kai 30. Wasu majiyoyi ne suka …
-
Kiwon LafiyaLabarai
Cutar Korona ka iya zama ajalin mutane miliyan 2 – WHO
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar Lafiya ta duniya ‘WHO’ ta ce akalla mutane miliyan biyu ka iya mutuwa idan har kasashe da sauran hukumomin lafiya suka kasa yin duk mai yuwawa wajen dakile cutar …
-
Labarai
Kungiyar Kano Pillars ta ‘kunyata Kanawa’ a wajen kaddamar da Rigar wasannin kakar 2020-2021
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA jiya Alhamis, Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta fitar da sabbin rigunan da kungiyar za ta taka leda da su a kakar wasannin shekarar 2020-21. DABO FM ta …
-
Dan takarar gwamna jihar Edo a jami’iyyar PDP, Godwin Obaseki ya lashe zaben gwamnan jihar a karo na biyu. Hukumar zabe ta INEC ce ta sanar da haka da ranar …
-
Mai martaba Sarkin ZazZau, Alhaji Dr Shehu Idris ya rasu yau Lahadi, DABO FM ta tabbatar. Rahotanni sun bayyana cewa Sarkin ya rasu ne yau Lahadi a birnin Abuja bayan …
-
Mubarak Ibrahim Lawan Kwacen Wayar Salula a Kano (I) Kwacen wayar salula a Kano matsala ce da ke ta qaruwa a wannan lokacin. Maganinta a yau bai wuce kawai mutane …
-
Kwafin Jaridar Taskar Dabo ta biyu (mako na 2) bisa jagorancin babban edita, Mu’azu Abubakar Albarkawa. Za ku iya karantawa ko saukewa a wayoyinku. Ga wadanda suke samun matsala wajen …
-
Labarai
Idan Masara ta gagareku, ku lashi zuma da Bisimillah – Shehu Sani ya sake rarrashin ‘yan Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon sanatan Kaduna, Kwamared Shehu Sani ya yi kira ga ‘yan Najeriya da a koda yaushe su dinga hakuri tare da yi wa shugabannin su addu’o’i na fatan alkhairi. Rahoton …
-
Kungiyar Kwallon kafa ta Liverpool ta sha da kyar a hannun Kungiyar Leeds United. An dai tashi daga wasan Liverpool na da 4, Leeds United na da 3. Wannan wasan …
-
Shugaba Muhammad Buhari zai tafi zuwa birnin Naimey na Jamhuriyar Nijar domin halartar taron kungiyar kasashen yammacin Afrika a ranar Litinin. Ana tsammanin jin yadda yankin yake kokari kan yaki …
-
Labarai
Mun kashe wa Korona Naira biliyan 30.5 a wata 4 – Gwamnatin Tarayya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ta kashe kimanin Naira biliyan 30.5 daga watan Afrilu zuwa Yuli na wannan shekarar da muke ciki domin yaki da cutar Kwabid-19. Babban Akantan Najeriya, …
-
Kwafin Jaridar Taskar Dabo ta farko bisa jagorancin babban edita, Mu’azu Abubakar Albarkawa. Za ku iya karantawa ko saukewa a wayoyinku. Ga wadanda suke samun matsala wajen saukewa, za …
-
Hamisu Musa, tsohon sanata a Arewa ya rasu a ranar Alhamis, 3 ga watan Satumbar 2020 a babban asibitin koyarwa na Mallam Aminu Kano dake cikin birnin Kano. Tsohon sanatan …
-
Labarai
Yadda babbar hanyar Buji a jihar Jigawa ta shafe, mutane sun koma hawan Amalanke
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSaukar ruwan sama kamar da bakin kwarya ya shafe babbar hanya shiga garin Gantsa a dake karamar hukumar Buji a jihar Jigawa. Wakilin DABO FM ya ganewa idanuwansa yadda mamakon …
-
Hukumar gudanarwa ta kamfanin D.MAHSR Media Limited dake wallafa jaridar DABO FM, ta nada babban edita a sashin sabon sashin da ta bude na fitar da kwafin jarida ‘E-Newsapaper’ mai …
-
Fitacciyar jaruma a masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood, Fadila Muhammad ta rasu. Zuwa yanzu ba a sanar da musabbabin mutuwar jarumar ba, sai dai makusantan ta da abokan sana’anta suna …
