TABBAS ADDINI NE YASA AKA CIRE EL-RUFA’I DAGA TARON NBA Daga: Rilwanu Labashu Yayari Yanzu haka kungiyar Lauyoyi ta kasa NBA ta gayyaci Fitsararriyar Kafirar nan Fauriyya zuwa wajen taron …
Dabo Online
-
Kungiyar Bayern Munich ta lashe kofin zakarun nahiyar Turai bayan ta zura wa Kungiyar PSG kwallo daya a raga. Dan wasa Coman ne ya jefa wa kungiyar kwallon guda daya …
-
-
Labarai
An yi asarar rayuka a arangamar tsagerun kungiyar IPOB da ‘yan sanda a Enugu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn samu rangama da ta janyo asarar rayuka tsakanin jami’an ‘yan sanda da kungiyar IPOB da tace tana fafutukar kafa kasar Biafra. Jaridar PUNCH ta rawaici cewa a kalla mutane …
-
Labarai
Ba a ga jinjirin watan Muharram a Najeriya ba – Kwamitin ganin wata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKwamitin ganin wata na Sarkin Musulmin Najeriya ya ce bai samu sahihin rahotan ganin jinjirin watan Muharram a fadin Najeriya ba. Kwamitin ya ce ranar Alhamis da ta yi dai …
-
Wasanni
Yanzu-yanzu: Barcelona ta ‘shirya korar mai horar da kungiyar, Quique Setien’ bayan luguden Bayern Munich
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar Barcelona ta shirya korar mai horar da kungiyar Quique Setien bayan tashi daga wasan kungiyar da Bayern Munich. Fitaccen dan jaridar wasanni, Fabrizo Romano ne ya tabbatar da haka …
-
Kungiyar Barcelona ta kasar Spain ta sha kashi a hannun kungiyar Bayern munich ta kasar Jamus da ci 8 da 2 . Wasan ya kasance na daf da na kusa …
-
Ra'ayoyiTaskar Malamai
‘Ran mumini fansa ne ga mutuncinsa Salallahu Alaihi Wa Sallam’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAbubakar Salisu Sani (Bin Danladi Mailittafi) A ƘADAMIN MUTUMTAKA, YANA CEWA DA SAHABBANSA: “Kaɗai dai cewa ni Mutum ne kamarku” IDAN KUMA YA HAU ƘADAMIN MANZONCI, SAI YA CE DA …
-
-
Labarai
Kotu ta yanke wa tsoho mai shekara 70 hukuncin kisa kan laifin fyade
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar kotun Musulunci dake jihar Kano, ta yanke wa wani tsoho mai shekaru 70 hukuncin kisa bayan kamashi da laifin fyade. Kotun ta kama tsohon da laifin yi wa yarinya …
-
Labarai
An fara mayar wa Malamai kudaden da Ali Baba Agama Lafiya ya ‘zaftare’ musu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar karfe korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, ta fara mayar wa da malaman da mai bawa gwamna shawara kan harkokin addinai ya zaftare musu …
-
Labarai
Gwamnatin tarayya za ta kashe tiriliyan 2.3 wajen samar da lantarki a kauyukan Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMataimakin shugaban Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya za ta kashe kimanin Naira titiliyan 2.3 domin samar da hasken lantarki a kauyukan Najeriya a karkashin shirin Solar …
-
Labarai
Gwamnonin Arewa sun yi kira da a soke Kwangilolin tituna da ba a kammala ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGamayyar gwamonin arewacin Najeriya sun yi ga gwamnatin tarayya da ta gintse kwangiloli na aiki tituna da ta wandanda ba a kammala ba daga hannun ‘yan kwangila. Kungiyar gwamnonin arewa …
-
DuniyaLabarai
Fashewar abubuwa: Firaministan, Ministoci da ‘yan Majalissu a kasar Lebanon sun ajiye mukamansu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSakamakon hadarin fashewar wasu abubuwa a kasar Lebanon a makon da ya gabata, Firaministan kasar, Hassan Diab ya ayyana sauka daga jagorantar shugabanci a kasar. Kazalika wasu daga Ministoci da …
-
Kiwon LafiyaLabarai
Idan mafadin magana wawa ne, mai ji ba wawa bane – Martanin Sadiya kan yada labarun bogi a kan ta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar Ministar ma’aikatar ayyukan jinkai da bala’i a Najeriya, Hajiya Sadiya Umar Faruk ta koka kan yadda ta ce ake yada labaran karya a kan maganganun da bata fada ba. …
-
Labarai
Mun kashe miliyan 523 don ciyar ‘yan makaranta lokacin dokar kulle – Sadiya Faruk
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ta kashe Naira miliyan 523.3 domin ciyar da yara ‘yan makaranta a lokacin dokar kulle ta Koronabairas. Ministar ma’aikatar ayyukan jinkai da bala’i, Hajiya Sadiya …
-
Labarai
Ana cigaba da jimamin tashin tagwayen ‘Bom’ a Maiduguri a ranar jajiberin Sallah
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAl’umma na cigaba da bayyana kaduwarsu da tashin wasu tagwayen ‘Bom’ a birnin Maiduguri na jihar Borno. Rahotanni sun tabbatar da cewa tagwayen bom din sun tashi a ranar Alhamis …
-
Dan takarar gwamnan jihar Kano na jami’iyyar PRP a zaben 2019, Mallam Salihu Sagir Takai, ya bar jami’iyyar PRP zuwa APC mai mulkin jihar Kano. Tin dai a jiya Litinin, …
-
Labarai
Surutanku ba za su hana mu cigaba da ayyuka a Kano ba – KNSG ga Kwankwasiyya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano ta ce babu abinda zai hana ta ciwon bashi domin aiwatar da ayyuka a jihar Kano. Kwamishinan yada labaran jihar, Mallam Muhammad Garba ne ya bayyana haka …
-
Labarai
Abba Yusuf ya kai Ganduje kotu kan ‘bai wa wasu mutane gine-ginen Gwamnati’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAbba Kabir Yusuf, dan takarar gwamnan Kano a zaben 2019 ya mika gwamnan Kano, Dr Abdullahi Ganduje zuwa kotu tare da wasu mutane. Lauyan dan takarar, Barista Bashir Yusuf Tudun …
