A daren ranar Juma’a, 3 ga watan Dhul Qadah 1441 – 23/7/2020, lauyan farko a yankin arewacin Najeriya, Ganiyu Folorunsho AbdulRazaq, ya rasu a babban birnin tarayyar Najeriya dake Abuja. …
Dabo Online
-
Labarai
Shugaban Daliban jihar Bauchi, Adamu Kaloma ya shaki iskar ‘yanci
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotannin da suke iske DABO FM sun tabbatar da cewa rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Bauchi sun saki shugaban daliban jihar Bauchi, Adamu Musa Kaloma. Hakan na zuwan awanni …
-
Labarai
Yanzu-yanzu: Jami’an tsaro sun kama shugaban daliban Bauchi kan shirya zanga-zangar lumana a Bauchi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJami’an tsaro a jihar Bauchi sun kama shugaban kungiyar daliban jihar Bauchi ‘NUBASS’ kuma tsohon dan takarar shugaban daliban jami’ar Bayero, Adamu Musa Kaloma a yau Asabar, DABO FM ta …
-
Labarai
Rikice-rikice: El-Rufa’i ya sanya dokar ta-baci a kananan hukumomin Jema’a da Kaura
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i ya sanya dokar ta-baci a kananan hukumomin Kaura da Jema’a sakamakon rikici-rikici da suke faruwa a yankin. Hakan na zuwa bayan neman da jami’an …
-
Labarai
Rashin Tsaro: ‘Yan Binduga sun sace Sifetan ‘yan Sanda a Adamawa
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan Bindiga a sun sace wani jami’in dan sanda mai mukamin Sifeta a garin Koma na karamar hukumar Jada a jihar Adamawa dake arewa maso gabashin Najeriya. Kazalika ‘yan Bindugar …
-
Siyasa
Da dumi-dumi: Yakubu Dogara, tsohon kakakin majalissar tarayyar ya koma APC daga PDP
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon kakakin majlissar tarayyar Najeriya, Rt Hon Yakubu Dogara ya bar jami’iyyar PDP zuwa jami’iyyar mai mulki ta APC. Hakan na zuwa ne jim kadan bayan da suka gana da …
-
Wani zai iya yin matukar mamaki idan aka tareshi gami da yi masa tambayar ‘shin daga balagarka zuwa yanzu wace riba ka ci a rayuwarka? Wata kila zai yi kokari …
-
LabaraiNishadi
Mawakiya Maryam A. Baba ‘Sangandale’ ta kwanta matsananciyar rashin lafiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn kwantar da fitacciyar mawakiyar Hausa, Maryam A Baba da aka fi sani da ‘Sangandale’ a asibiti sakamakon matsananciyar rashin lafiya. Da yake fitar da labarin, abokin sana’arta, jarumi Abba …
-
An samu fashewar wani abu da ake tunanin Bam ‘IED Bomb’ ne a kauyen Yammama dake karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina. Rahotanni sun ce abin fashewar ya tashi ne …
-
Najeriya za ta samar da ayyukanyi 250,000 tare da samun kudin shiga na dalar Amurka miliyan 500 a shekara daya ta hanyar hakar gwal. Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ne ya …
-
Gwamnatin jihar Jigawa karkashin gwamna Badaru Abubakar, ta bayyana kudirinta na shuka bishoyoyi miliyan 2.5 a fadin jihar. Gwamnatin ta ce ta zata shuka bishiyoyin ne domin kare kasar noma …
-
Labarai
IZALA ta tara Naira miliyan 88 na ginin Jami’ar As-Salam a Jigawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar Izalatul Bidi’a wa Ikamatus-sunnah ta sanar da tara Naira miliyan 88 domin ginin Jami’ar mallakin kungiyar a garin Hadeja na jihar Jigawa. Kungiyar ta fitar da sanarwar a shafinta …
-
Fadakarwa
Takaitacciyar Nasiha: ‘Mafi Sharrin mutane shi ne mai fuska biyu’ – Sheikh Daurawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA shirin takaitacciyar nasiha na DABO FM, mun tattaro muku sharrin mutane masu fuska biyu daga Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa. Mafi sharrin mutane shi ne mai fuska biyu.Manzon allah saw …
-
Labarai
A gaggauce: Buhari ya amince da dakatar da Magu, ya yi nadin sabon shugaban rikon EFCC
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari ya amince da dakatar da Ibrahim Magu, tsohon shugaban riko na hukumar yaki da yi wa kasa ta’annati, EFCC. Haka zalika shugaban ya amince da nadin Muhammadu …
-
Labarai
A gaggauce: Ba za a yi jarrabawar WAEC ta bana ba – Gwamnati ta tabbatar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da cewar daliban ajin karshe da zasu kammala karatun Sakandire a bana, ba za su rubuta jarrabawar WAEC ba sakamakon cutar Kwabid-19. Gwamnatin ta tabbatar …
-
Labarai
Ƙanzo kadai muke iya samu mu ci, inji wasu Almajirai masu shekara 5 a duniya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wani shiri mai suna ‘Rayuwa’ na gidan Rediyon gwamnatin jihar Jigawa, mai gabatar da shirin, Maryam Musa Aujara, ta zanta da wasu al’majirai a jihar Jigawa wadanda shekarun basu …
-
Manzon Allah SAW ya ce: duk wanda yaje wajan boka ko dan tsubbu (mai bada labarin abin da ya wuce ko kuma abinda zai zo nan gaba) allah ba zai …
-
Ra'ayoyi
Pantami: Wajibi ne wanda ya samu wadata ya ƙi jin dadin rayuwarsa?, daga Hassan
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAbubuwa da dama da mutane suke kasa fahimta game da halin da Najeriya take ciki shine, akwai wasu mutane da suke samun wata kariya ko wani gata daga bangaren wani …
-
Labarai
Wasu matasa sun yi wa tsohon da ake zargin ya yi wa wata yarinya fyade dukan ‘ciki da bai’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWasu matasa da adadi yake mai tarin yawa sun yi wa wani tsohon da suke zargi ya yi wa wata yarinya fyade duka bisa abinda suka kira takaitaccen hukunci. Cikin …
-
Al'aduTarihi
Tarihi: Asalin Kunnuwa biyun Rawani, Tagwayen Masu da Takalmin Jimina
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTagwayen Masu wasu masu ne guda biyu da suke a hade kuma yanzu ya zama shi ne abu mafi mahimmanci a gidan sarautar Kano wanda yake nuna duk wanda ya …
