Jastis Ayo Salami, shugaban kwamatin binciken rashawa da ake zargin dakactaccen shugaban riƙo na hukumar EFCC, Ibrahim Magu wanda shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kafa ya yi dana sanin karbar …
Gwamnatin Buhari
-
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kafa wani kwamitin ajandar da Najeriya zata wanzu a kanta zuwa shekarar 2050 wanda cikinsa akwai shirin fitar da ‘yan Najeriya miliyan 100 dagaalauci. Rahoton …
-
Babban limamin Masallacin Juma’a na Bello Road, Sheikh Hamza Uba Kabawa yayi kira ga shuwagabanni, ‘yan kasuwa da sauran jagororin al’ummar musulmi da suji tsoron Allah SWA su tausasawa talakawa …
-
Tsohon sanatan Kaduna, Kwamared Shehu Sani yayi kira ga ‘yan Najeriya da a koda yaushe su dinga hakuri tare da yiwa shugabannin su addu’o’i na fatan alkhairi. Rahoton Dabo FM …
-
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kudiri aniyar kawo karshen hauhawar farashin kaji a fadin Najeriya baki daya. Rahoton Dabo FM ya bayyana shugaba Buhari ya bada umarnin a fitar da …
-
Bayan wasu jaridun kasar nan sun bayyana cewa dan uwan shugaban kasa, Muhammadu Buhari wato Mallam Mammam Daura an dauke shi cikin gaggawa zuwa kasar Burtaniya domin rashin lafiyarsa ta …
-
Tshohon sanatan Kaduna, Kwamared Shehu Sani yaci gaba da caccakar gwamnatin jam’iyyar APC ta shugaban kasa Muhammadu Buhari. Rahoton DABO FM ya bayyana Shehu Sani nayin wani kurman baki a …
-
Tun da fari, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana Najeriya na biyan bashin kaso 99 cikin dari na kudin shiga, inda yayi nuni da cewa a farkon shekarar …
-
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya dora alhakin kashe-kashen dake faruwa wanda yan kungiyar Boko Haram da sauran yan ta’adda keyi a kwana-kwanan nan a arewacin Najeriya musamman a jihohin Katsina, …
-
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana gwamnatinsa ta ciyar da yara yan makaranta fiye da miliyan tara domin basu damar samun karatu mai inganci da basu abinci mai gina jiki. …
-
Labarai
Buhari ya amince da ginin sabuwar kwalejin ilimi a jihar Bauchi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari ya amince da kirkirr sabuwar kwalejin ilimi a jihar Bauchi dake arewacin Najeriya. DABO FM ta tattara cewar shugaban ya amince da ginin sabbin kwalejin ilimi guda …
-
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa daga yanzu babu wani sauran boye-boye tsakanin gwamnatin sa da ‘yan Najeriya saboda zai sa a ringa bayyana kudaden da gwamnati ke kashewa …
-
LabaraiMatsalarmu a YauTaskar Malamai
A tantance jami’an tsaro domin ana zargin akwai hannun su a hare hare -Sheikh Sani Jingir
Shugaban Majalisar Malamai ta Kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta Kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya bukaci a tantance jami’an tsaron kasar nan, don a fitar da …
-
Cibiyar kungiyoyin kare hakkin bil’adama wato ‘Centre for Human Rights and Social Justice’ (CHRSJ) taja kunnen shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari da ya daina fadawa ‘yan Najeriya abinda ba haka …
-
Babban Bankin Najeriya, CBN ya gargadi Najeriya cewa yawan bashin da ake ciwowa da sunan ayyukan inganta tattalin arziki, ya na neman zama luma wa ciki wuka, matsawar gwamnatin tarayya …
-
Garba Shehu, mai magana da yawun shugaban kasa ya bayyana cewa da alama rahoton da kunguyar Transparency International (TI) ta fitar wanda ta sanya Najeriya a matsayi na kololuwa wajen cin …
-
Ministan Harkokin Noma da Raya Karkara, Sabo Nanono, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya za ta ciwo bashin dala biliyan 1 domin sawo kayan noma na zamani ta raba wa manoma. …
-
Rundunar sojojin Najeriya ta kammala atisayen kai kwararrun sojoji 185 domin wanzar da zaman lafiya a kasar Guinea Bissau a ranar Juma’a. Majiyar Dabo FM ta bayyana cewa sojojin sun …
-
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa sojojin Najeriya nada kwarewar da zasu fatattaki Boko Haram a arewa maso gabas. Majiyar Dabo FM ta bayyana cewa Buhari yayi wannan …
-
Gwamnatin tarayya za ta ciwo bashin dala miliyan 890 daga asusun duniya domin dakile yaduwar cututtuka a kasar nan. Majiyar Dabo FM ta bayyana gwamnati ta ce za ta kashe …
